Рет қаралды 11,497
A wannan karon, shirin A Fada A Cika da ke zuwa da tallafin Gidauniyar MacArthur ya tattauna ne da ministan Ilimi na Najeriya Farfesa Tahir Mamman kan matsalolin ilimi a jami'o'i da manyan makarantu a Najeriya.
Wane sauyi kuke son gani a fannin ilimi a Najeriya?