🇩🇿 Shirin mata ayau, wani sabon addinin yahudawane dasukeso sukawo wani sabon tsari acikin qa'idar musulunci dan ayi koyi da tarbiyar turawa. Allah ka tsaremu da sharrin shirin mata ayau ! 🇷🇴
@MdSkhfemvАй бұрын
Masha Allah ❤❤
@BilkisuDanlami11 күн бұрын
Masha Allah
@user-po8nd4fl1y10 ай бұрын
Gaskiya shirin mata a yau yana fadakarwa sosai wallahi koma basa hana ka bi mijin ka da sauran su .
@HadjaraYahaya-be6ev6 ай бұрын
Allah houakbar ❤
@hauwashettima316510 ай бұрын
Gaskiya mai Tambaya bai musu aldalci ba Mallam. Mutane su dinga tsoron Allah in zasu yi tambaya
@user-ot6fq7uj6q9 ай бұрын
جزاك الله خيرا ❤❤😊😊
@jamilaadamuy997510 ай бұрын
Masha Allah da bayanan Malam...cude ni in cude ka shine zaman aure, na miji yayi side din sa mace ma tayi side din ta...Allah sa mu dinga bin dokokin Allah shine kadai maslahan mu
@muawiyyahabibu260210 ай бұрын
Alhàmdulillah Masha Allahu ❤❤❤
@SadiaFaiz-uw7xt10 ай бұрын
Masha Allah malam mungode Allah yakara karfin imani
@user-yf8hq1ot2b9 ай бұрын
Allah shiryesu
@activegroup850310 ай бұрын
Allah ya saka wa Mallam da alhairi
@user-fr7ju6sk5z4 ай бұрын
Alhamdulillah
@MustaphaIbrahim-wl2pp8 ай бұрын
🎉🎉
@user-ds4bk4ci8c10 ай бұрын
Allah ya biku da gida Aljana ❤❤❤❤
@user-ji5nr6md3y10 ай бұрын
Allah yasaka da aljannah
@user-my6vq2wq5z10 ай бұрын
Allah yasaka da alkeri
@aminullahikala472510 ай бұрын
Assalamualaikum Allah ya taimaki mal.har da mu,Malam wlh sakaci ne a wurin Malamai suna yawan Taushe Bakin Halin Mata,Matsala anan Shi ne Basa Son Fadar Laifin Mata
@saeedsgk773110 ай бұрын
Hakane malam shirin mata ayau
@user-jl8pd4br9u10 ай бұрын
جزاك الله خيرا♥♥♥♥♥♥
@ibrahimkhalilinuwa9 ай бұрын
Tabbas waɗannan mata maaikatan Yahudawa ne.
@jamiluzakari544210 ай бұрын
جزاك الله خير يا شيخ
@muawiyyahabibu260210 ай бұрын
Alhàmdulillah Masha Allahu
@nasirahmad335010 ай бұрын
Lalle kuwa domin suma masu yin shirin zaurawa ne wannan gaskiya ne Allah ya shiyesu
@AishatMuhammad-jh6ee10 ай бұрын
Allah ya datardamu
@zeezeebo10 ай бұрын
Rashin bin miji da ladabi ba daidai ba ne.Amma yanci, yes, mata su ma suna yancin da Allah ya basu
@user-yq3zt3bz5y10 ай бұрын
Y Allah yasa mudace
@usmanAbdulkadir-bc3lu10 ай бұрын
Gaskiyane
@muhammadabbaaliyu279310 ай бұрын
❤❤❤❤
@ZahraAlmusty-mm2uj9 ай бұрын
Pls the person who asked the question is a big ignorant,Malam pls u need to watch the program for once or check their previous programs,pls sheikh,May Allah bless you
@ruqayyasaid803410 ай бұрын
❤❤❤
@saeedsgk773110 ай бұрын
Babata mata sudaiwa
@tijaysnain263210 ай бұрын
Gaskiya Mai tambaya Bai masu adalci, Kuma malam gaskiya na Kalli programme din suna wayarda mata Kai akan zamanin da muke ciki, am not saying they are 100% ryt buh seriously I share the same point of view as those women, though not all, I will gladly say they are doing a good job empowring young women, ya kamata Malaman Suma su waye a dibi yanayin da zamanin ya canza, that's why I respect mufti Menk
@taseuabubakar411710 ай бұрын
Ok kana nufin kokuma ince kaima kana goyon bayan cewa idan gari ya waye namijine zai rika cewa matarsa ina kwana?
@RABIYushau-pz2zb10 ай бұрын
I wonder, most of our scholar are preaching about what will favour men's only.
@tijaysnain263210 ай бұрын
@@taseuabubakar4117 malam am not saying they are ryt 100% Kuma kowa na kuskure Kuma mutanen Nan sun yadda sunyi kuskure, Amma yadda aka rinka zaginsu kamar bah Yan uwan bane musulmai, sunyi kuskure sai a kirasu a nuna masu cewa sunyi kuskure ba wai malama suta Hawa social media suna pacin su Kuma suna Saka rashin son su acikin zukatan mutanen arewa, malaman mu Nan arewa sune matsalar mu ba kowa bah
@tijaysnain263210 ай бұрын
I think we are blindly following our clerics without sometimes using the brain Allah subuhanahu wataala gave us. We need to start thinking for ourselves, it's not everything they tell us that we must agree to, Malaman arewa in don sune da kowa Bai ganin rahamar ubangiji, su kawai kayi laifi ba sassautawa an Bude chapter Dinka a social media ana tona Maka asiri ba Mai kiranka ya baka shawara
@zubainaibrahim886610 ай бұрын
Malam yace, saidai kaji karak tayankeshi.
@abdulhamididris333610 ай бұрын
😂😂😂
@MuhammadUsman-gb5fm10 ай бұрын
Mai wanna tambaya ba ya son gaskiya.Babu inda suke Hana mata bin mazajen su!
@tijaysnain263210 ай бұрын
God bless you for this brother, ban tapa Jin sun Hana mata bin mazansu bah kawai mutanen arewa ne reshin tinani da sanin abunda suke bukata a rayuwarsu
@tijaysnain263210 ай бұрын
Kuci GABA da zama jahilci zai kasheku
@MuhammadUsman-gb5fm10 ай бұрын
@masudsaleh5155 Ai Allah da zuciya yake aiki Amma Dan Adam da zahiri yake aiki.Zahiri dai Babu inda suka kada mata suyi wa mazajen su biyayyaAlla sa mu face,AMIN.
@ZahraAlmusty-mm2uj9 ай бұрын
The person who asked the question is a big ignorant
@zubairuaiwa465110 ай бұрын
Allah don girmanka don sunayenka na asmaulhusna ka saukarmusu da bala'i na kakanikayi .yan iska zawarawan banza .
@oussamarabiou797510 ай бұрын
kede ki musu addu'a
@tijaysnain263210 ай бұрын
Matsalar mutanen arewa kenan kaji wata, don su fadi Abu ba daidai bah shikenan Kun fara tsinemasu, Kin fisu bukatar shiriya