Allah yataimaki sheikh ibrahim maqari R T A limamin limamai Allah yakara lafiya da nisan kawna albarkan annabi Muhammadu S A W muna maka fatan alheri a wanna tafiyar ta manzon Allah S A W
@mercyibrahim38596 жыл бұрын
Masha Allah jazakallahu khairan
@ridwanunigertahoua2692 жыл бұрын
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@souleyisss285 жыл бұрын
Mashallah shiekha ik hoop begrijpen we wat bid’a is
@muslimabubakar93843 жыл бұрын
Masha Allah!
@barhamaanyahs54656 жыл бұрын
MA SHA ALLAH, ocean of knowledge, May Almighty Allah bless bless bless bless bless bless bless bless bless bless bless you
@isahaliyabagi45445 жыл бұрын
Allahmdulillahi shiekh prof may Allah bless u, and protect u and u and reward u, with love of prophet Muhammed. (s a w)
@hamzaoumarou23976 жыл бұрын
Masha Allah
@masha.allah.yakara.basira20274 жыл бұрын
masha.allah.yayi.kyau.allah.yakara.basira
@rabioumoussa30774 жыл бұрын
Masha allah
@halifamohd32966 жыл бұрын
MASHA ALLAH
@yahayaabdullahi62786 жыл бұрын
masha Allah . Allah ya kara bassira
@gonidaudaalaye99514 жыл бұрын
Masha Allah may almighty Allah increases ur knowledge at all
@mamarameenatu37634 жыл бұрын
Jazakal lahu karan mun gode allah qarawa annabi daraja Ameen
@nouhouali74993 жыл бұрын
Barakllh mina waminkom
@AdamuAuwal6 жыл бұрын
JazaakaAllahu Khairan. This is a highly educative clip.
@ashirumusa34684 жыл бұрын
Thank you (Dr) you are the way of knowledge, My God create you education more than you get and blessings you
@adamharunarashid87634 жыл бұрын
Ma sha Allah, Allah kareka Mallam
@sanusiajiya97324 жыл бұрын
Alhamdulillah haza fadhlullah
@anyaseliasu12914 жыл бұрын
may Almighty Allah bless u shaik
@kakuanorabdulrahmantchiess53906 жыл бұрын
thanks for uploading.....
@DausayenHausaTV5 жыл бұрын
Allah ya kara hasken fahimta mallam
@mwghallahyasakamada.alkair99834 жыл бұрын
جزء ك الله خير شيخ إبراهيم احمد مقري رب يا حفظك يا مولانا
@abubakarmuhammad68244 жыл бұрын
Masha Allah god bless. You
@lukmanmusa10064 жыл бұрын
My only prof
@daudaharunasauwa71934 жыл бұрын
Mash alha
@fatmalshwibs60244 жыл бұрын
مشاء الله جزاك الله خير
@mohammedmuntaka24314 жыл бұрын
Masha Allah, I'm here again Mohammed Imam Muntaka.
@alhajibaba62634 жыл бұрын
Jazaakallahu khaira
@anasmukhtarhayinalhaji84644 жыл бұрын
Masha Allah! Allah Ya sa mu gane gaskiya
@yacoubaissoufou68144 жыл бұрын
Macha Allah dan uwa
@danisatv66204 жыл бұрын
allah qara sani prof
@belloidris33414 жыл бұрын
Allah saka da alheri
@mohamedaliou15024 жыл бұрын
Allah saka Allah karakusanci da annabi munagodiya
@nishadinalummatv23884 жыл бұрын
Madallah
@safiyanualhajimagaji814 жыл бұрын
Jzk mlm Prof
@duncankwakugelli19754 жыл бұрын
Pls where is shiekh located
@viewkallo4 жыл бұрын
Allah biyaka
@issifoumouhammed85685 жыл бұрын
Munagodiya malam
@daudaabdulwahab3094 жыл бұрын
Asslm yan .uwana musulmi mutaru muhadakai musojuna
@barristerkamalbuhari29134 жыл бұрын
Akan maganar bidi'a, malam yasa ra'ayinsa,kuma duk ilimin malami da yasa son zuciya sai na kasa dashi yaga wallensa, Sannan ya ki bada ma'anar bidi'a Sannan kace, bidi'ane gaisuwa, bayan kare salla, alhali farko kace ba'a samun bidi'a sai cikin wasu kungiyoyi hudu
@dikkohassan44674 жыл бұрын
Munyarda. da bayaninka Allah yakara ganardamu Allah ybyka
@itacegreger27824 жыл бұрын
Kamal Buhari,kako fahimci bayanin Malam da kake tuhumarsa da son rai?Abinda yake magana shine wadannan firqa(jamaa)4 su ake kira "ahlalul ahwa'i wal bida'i (maabuta son rai da bidiaa )", wato masu zowa da wani raayi na son rai da bai bisa fahimtar " salafu ssalihina(sahabai da malaman farko ,ba wahhabiya ba da ke da aqidar khawarij masu kisan musulmai bisa rashin fahimta wadanda suma masu son rai ne dalilin siyasa kamar khawarij).Abinda Malam ke nunawa shine wancan hadithi da ke cewa "kullu bidiatun dalala wa kullu dalalatin finnar (duk bidiaa bata ce kuma duk bata tana wuta)", shin duk abinda manzon Allah bai aikata ba ko ya fada bidiaa ne sannan duk Wanda yazo da wani abu na addini Wanda manzon Allah bai fada ba ko kuma ya aikata bata ne kuma wuta yayi?shine Malam ya ce malamai sunyi sabani.Amma muhimmin abu shi ne idan aka zo da wani abu cikin addini Wanda manzon Allah bai fada ba ko kuma bai aikata ba, amma yana da kyau yana da manufar inganta abinda manzon Allah ya fada ko ya aikata to wannan ba bata bane.Amma kuskure ne kuma son rai ne malami kamar uthaimin da ibn Bass su zabi wani abu da yayi daidai da raayinsu suce wannan yana bisa manufar fadar manzon Allah ko abinda ya aikata suce wasu masu kama dasu ,wato illa(sakamako),iri daya suce shi kam bidiaa ne kuma bata ne da zai kai mututum wuta.Malam ya bada misali da fatawar malaman wahhabiyawa kamar uthaimin cewa mutum shiyi walima ta zagayowar ranar mutuwar mahaifinsa ,Wanda annabi bai yi ba kuma bai ce ayi ba ,cewa yayi daidai da manufar fadar manzon Allah ko abinda ya aikata;sannan abinda annabi yi kuma bai ce ayi ba kamar maulidi suce shi kam bata ne da zata kai mutum wut dan kawai baiyi daidai da raayinsu ba na wahhabiyanci na rashin daukar annabi da muhimmanci .wato ke nan iyaye sun fi annabi muhimmanci kenan.Idan sun ce masu yin maulidi sun dauki addini suke yi shi ko Wanda yayi bikin zagayowar mutuwar mahaifinsa bai dauki addini yake yi ba.To mi yassa yayi fatawar addini idan har mai bikin zagayowar mutuwar mahaifinsa bai dauki addini yake yi ba?Irin wannan fatawar malaman wahhabiyawa na Saudiyya ke yi cewa ya halatta ayi bikin zagayowar ranar da aka kafa daular wahhabiyawa ta Aal sa'ud,amma bai halatta ayi bikin watanda aka haifi annabin rahma ba.kaga irin wannan raayi na wahhabiyawa shi ake kira son rai tsintsa kamar irin na khawarij kuma kamar yadda khawarij suka halatta zubar da jinin Wanda ya saba ma raayinsu haka wahhabiyawa suka halatta jinin Wanda ya sabawa raayinsu.
@salisuyau12134 жыл бұрын
Allah ya samuda ce
@santarfaabdulla80294 жыл бұрын
Magan ganunka suna nuna cewa kana adawa da ilimin da bamaishi amalamanka da wadanda kukebi.