Domin a fahimtarka zan iya sayawa mace daya hollandaise wax dayar kuma na saya mata yar gana ko, sannan zan iya sayawa mace daya basmati rice dayar kuma na saya mata gero tarinka tuwon buski, Allah kara fahimta
@taibaabubakari55506 ай бұрын
Masha Allah Tabarakallah Sheikh ❤❤❤
@umarabdulmumin88828 ай бұрын
In har ka yadda awajan murmushi da sakin fuska ance a kwatanta adalci se a wajan abunda yau sune ma gaba wajan rabuwan kan maaurata nan ne bazaa kwatanta adalci ba? Allah karawa malam Lafiya
@koginzuma1548 Жыл бұрын
Masha'Allah
@miimiyyatv5449 ай бұрын
masha Allah
@babanazir862 Жыл бұрын
Allah ya saka da alheri
@NuraddeennEbnisalihu4 ай бұрын
Allah yasakama da gidan aljanna mln
@RabouoRabouo-lj6ju21 күн бұрын
Amiiiin
@yusufhalliru88642 ай бұрын
Nice
@SabituMussa2 ай бұрын
😂😂😂❤ You
@maryamumar90506 ай бұрын
Makaryacin banza akwae wlh kukekai mazannan wuta
@Alumdahtv216 ай бұрын
Baiwar Allah ki ji tsoron Allah. Sannan ki kwan da sanin cewa duk abinda kika furta, musamman akan wani, Mala'iku suna rubucewa kuma Allah zai miki hisabi a kai. Sannan abinda malam ya fada ya ambace su ne da hujjoji da ya dogara da su cikin ayoyi da hadisai da kuma fahimtar malaman musulunci. Idan har baki gamsu da haka ba, me ya kawo zaki da cin fuska. Bayan kin saurare shi daga farko har karshe baki ji inda ya zagi wani ko wata ba, balle cin mutunci su. Ina miki nasiha da ki kiyaye lafuzan ki wurin magana akan ko waye, balle kuma wanda yake isar da sakon Allah da Manzon Sa. Allah Ya sa mu dace.
@bawaaliyu98213 ай бұрын
Haba maryamu Umar miyakawo zagi chiki tambayafa akayimai yafadi abinda yafahimta tokema saiki kawo hujja kiwarware bazagiba
@user-hj7im2zf8y2 ай бұрын
Ashsha, ba zaginsa ya kamata kayi ba,
@RabouoRabouo-lj6ju21 күн бұрын
Innalillah Kajistoron Allah
@maryambello-fv1jc25 күн бұрын
Masha Allahu
@user-pb9kp5ke2y5 ай бұрын
Malam kujistoron allah kuke haddasa ma aurata fada
@Alumdahtv215 ай бұрын
Baiwar Allah ke ce zamu ce ki ji tsoton Allah. Saboda Shari'ah ba son ran ki zata bi ba. Ki ji Tsoron Allah ki gane cewa Allah ne mai doka da tsari ba ke ba. Maganar da malam ya fada ba maganar sa ya dada ba, zancen da Shari'ah take kai kenan. Menene ya kawo cewa su suke hada Ma'aurata fada? Please dinga lura da sanin me muke fada a lokacin da muka ga kamar abu bai dace da son ran mu ba. Dama ba son ran wani Shari'ah take bi ba. Abinda Allah Ya fada shi ake bi.