Allah ya kawo ma nageria sauki ammee yahayu yakayim Sallallahu alehi Wasallam ♥️♥️
@LawaliTOROGao-sq2tzАй бұрын
Allah ya kawomuku sawqi talaKawa Nigeria Allah ya saka Akan azzaluman shugabani Marsa Imani.😭🇳🇪👈
@user-wd2mm1ot3tАй бұрын
Allah ya shiryardamu suma Allah ya shiryardasu ya kawo mana mafita Ameen
@user-rg2ct1pe6hАй бұрын
Wai Dan allah Yan siyasa sunajin kukan talawa kuwa kai jama a subhanallah
@IsahMuhammad-zf7eeАй бұрын
Allah Kasai mudace Ameen ya rabbi
@134muhammadАй бұрын
Allah ya kyauta
@tukurmuhammed905Ай бұрын
Malamai sune babbar matsalar najeriya ba shuwagabanni ba
@AsiyahadiАй бұрын
Abin Takaici Wlh ka rasa inda zakasa kanka da bakin cikin mutanen nan se kace babu zuciya a Kirjin su kansu kawai suka sani Allah y kawo mana dauki
@welcomeramadan3111Ай бұрын
Ai zuciyarsuce takife Allah ranamu da kifewar zuciya kansu sukasani daba aimagana yanzufa inshekara nawaza ai ahaka badamuwa zasiba sabida imanisu baicikaba
@welcomeramadan3111Ай бұрын
Shikumafa wannan daqiqin sedai aimasa uziri dayace in Bola tnb yafadi musulucene yafadi jikikawai😏😏😏😏
@sulaimankhairan5480Ай бұрын
wlh wan nan gaskiya ne yan Nigeria basa gaban shuwagaban ni dan Allah,muda kudin mu muda dukiyar mu wlh duk duniya babu kasar da take komawa baya wlh wlh kamar Nigeria mun zamo dabbobi mun zamo maba rata mun zamo mayun wata mun zamo marasa kishin kasa yunwa tana kashe mu babu wanda zai gaya musu gaskiya yan nageria mene ne mafuta???
@wlkmwlkm6921Ай бұрын
😢😢😢😢
@user-ez8ki5xp6bАй бұрын
Wanda yabada Shawara ajanye tallafin man fetur a Nigeria gashinan saboda rashin sanin ciwon kai sarautar Kano ma aka bashi ban da makirci kala kala daya ke shirya wa mutanen arewa cin Nigeria rashin sanin ciwon kan al ummar arewa yawuce duk yadda kuke tunani wlh domin mantawa suke da suwaye makiyansu siyasar uban gida talakawan Nigeria sukeyi koda mutum becancanta ba Indai zebada kudin kashewa na kwana biyu to za a zabe shi Allah ya shirya ku talakawan Nigeria
@welcomeramadan3111Ай бұрын
Kajimaganara gaskiya Wlh fa wnn wahalar badaga Allah bace daga azzaluman shuwagabanni ne sekace mumukafikowa sabawa Allah sesuna waniwaiku gyara tsakaninku da Allah su shuwagabanni sugayara mana inba agyaruba 🙄🙄😏😏
@babangayougayou1094Ай бұрын
Hum wannan maganganu Kufa shuwagabannin basa sauraren su,saifa kun zare ƙafar wandunan ku 😂😂😂😂😂
@suleimanyahaya3280Ай бұрын
Muslim Muslim ne ai
@IbrahimAbdullahi-r1sАй бұрын
Ba wai maganar janye TALLAFIN MAI ba ne kawai ya janyo wannan masfar TSADAR RAYUWA ba harda Hana yin noma da aka kyale YAN TAADDA SUKA janyo na TSAWON SHEKARA shida zuwa bakwai shi ya Kara jefa kasar cikin fitina domain Wanda aka noma shekarun baya ya kare Yana daga cikin abinda ya Kara SA ruruwar fitinar lokacin da akwai abincin AI fitinar Bata Kai haka ba
@user-ps2eh3ho7wАй бұрын
No going back
@hbaounaАй бұрын
🤔 only in Nigeria talakawa su ke sinewa sugabanni ko wane lokaci saboda abinda bai ka bai kawoba , kuma su komo su na kuka sugabannin ba su da jinkai
@kouamedjaffarekra9436Ай бұрын
Nigeria malamai su sunkacuci talakawa miyasa malamai Nigeria sunkazan daban da malamai kowace kasa sudai kudi
@134muhammadАй бұрын
Ammadai Kai Baka kyautaba
@kouamedjaffarekra9436Ай бұрын
@@134muhammad kuyi hakuri ba ina nufin dukkan malumai ba
@AsmauKalgo-bu4skАй бұрын
Mal, ya kamata aje da kai cikin tawagar malaman da zasu ga shugaban qasa kuma ku fada mai wannan gaskiyar.