Рет қаралды 355
Ɗalibai mata a Jamhuriyar Nijar na cikin wani hali na damuwa sakamakon rashin tsaftar banɗaki a makarantunsu, lamarin da suka bayyana cewa, yana janyo musu cututtuka.
Ɗaliban mata sun ce, suna matse larurarsu ta biyan buƙata a makarantu har sai sun koma gida.
Wannan shi ne abin da shirin Rayuwata na wannan rana ya tattauna a kai.