Masha Allah Allah ubangiji ya Kara ganar damu ya Kuma kawo mana sauki wannan al,amari.yakamata malamai don Allah ku hada Kai ku gayawa shugaban kasa gaskiya halin da kasar Nan ke ciki
@ShaibuAbu-zh7vvАй бұрын
Allah ya suka Allah yasamukaraganewa
@user-bl7ws5st1jАй бұрын
Allah yasa da aljana
@AishatYahaya-tb4dgАй бұрын
Ameen ya Allah
@SaadouIBAzumАй бұрын
Macha Allah mlm Allah yasaka da alkheiri amine ❤❤❤
@bachirbachir-tu8fbNigerАй бұрын
جزاك الله خيرا 💞
@mubarakgarba6566Ай бұрын
Ma shaa Allah Malam Allah yasa agama da duniya lafiya 🙏🙏🙏🙏
@user-on9ko9gn6sАй бұрын
Masha Allah Allah yayafemana bakidaya to yanzu tinda ba zanga zanga to su malamam ga badayansu nakowacce agida ai Sai sudunguma sutafi wajen shugaban qasar tunumbu susameshi Sugaya Masa halin datalakawa suke ciki kamar yadda sukayi tazuwa nijer Kuma ansamunasara to awannamma sai suje susameshi susanar dashi wannam matsalar tafi tanijer sumalaman
@SaniRabiuusmanАй бұрын
Kai huce
@YusufIshaq-s3nАй бұрын
Karya kakeyi akwai wani abu akasa ba hakanan banzaba
@NuhuUsman-pp7oyАй бұрын
Ameen Ameen yarabi
@danlamigano8619Ай бұрын
Malam yaji tsoron kamu
@aminaahmad1496Ай бұрын
Tunda sun cika maka aljihu to kayi ahiru haka nan son allah
@sahabissurajoАй бұрын
Munafukine kaima
@HusainynkrАй бұрын
Masha Allah muma mun janye zanga zanga
@jamilmahmud5894Ай бұрын
watoh kai ma anbaka naka kason kenan toh mu ba gudu ba ja da baya kai dai tunda a ka baka naka kaje Alah tsine ma duk wani azzalumi. karya kake an sayeka matsiyaci
@UmarAhmadufandiАй бұрын
Hahahaaaaaaa
@UmarAhmadufandiАй бұрын
Akwai abin dubiya a bayaninsa Dan uwa Babu Wani kudi DA aka bashi
@ayubamichael9765Ай бұрын
KARYANKA dama badankaine ba zamu pito wawa.
@assoumanealtoibrahim1101Ай бұрын
❤❤❤❤
@rayyanabdallah1726Ай бұрын
Kaduba yadda kake magana kai kanka baka yadda da kanka ba
@user-yv7cy4qd4sАй бұрын
Wawa ❌🪓👎 de
@user-tb1ix1ui3iАй бұрын
❤❤
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Abu Salma a dinga tauna magana kafin ta fito, hausar kyauye yake kun san mutenen sai a hankali wasu dg cikinsu akwai kwafsawa, ai ba dole Mallaman su kayi muku ba tunda dg za6en har zanga zangar Mlm akan wannan masifar sa hannun auren jinsin na sa6awa Allah yakamata matasa su yi jijiyar wuya, da yunwar lahira gwanda ta duniya, ku kyale mana Mallamai basu kadai su kace kuma ayi muslim muslim ba harda sauran al'uma da yan' film etc amma kowana lefi ya taso sai a dorawa Mallamai duk jahadin da suke na tunatar damu aikin Allah Gsky kan ya sake lafazinsa akan Mallamai sun tuna mana Allah. Allah ya kiyaye gaba
@user-ky4ps3fc5lАй бұрын
A mamakon kokorin tsaida wannan zanga zanga ya kamata malamai su gaya ma gwamnati matsalar da jama suke ciki a gyara
@lsksk1111Ай бұрын
Ko dai ka ja Naira, ko kuma ka sha wuta. Ɗaya daga cikin biyu. A yi dai mu gani. Ramin qarya qurarre ne.
@lsksk1111Ай бұрын
Kai ba ka isa ka sa kowa ya yi zanga-zanga ba. Kuma ba ka isa ka hana kowa yin zanga-zanga ba. Ikon ka ya tsaya a kan matar ka da 'ya'yanka ne kawai. Ƴan Nigeria su ne za su zaɓa wa kansu abin da suka ga shine mafita. JIKI MAGAYI!!!
@mahmoudturajo-fg1ceАй бұрын
Ku ya shafa, zanga zanga dole
@jummaiGamboiАй бұрын
An bai ka ko?
@user-ky4ps3fc5lАй бұрын
Dama waya gaka cewa domin Kai zamu shiga zanga zanga. A Kenya ma Babu Jagora Amma sun tsaya da zanga bayan gwamnati sun yarda cewa zata biya masu bukatunsu
@UmarMuhammad-vu9mjАй бұрын
A kasar Kenya an fasa shagunan mutane da kone kone.suda ma suka iya zanga zangan kenan bare mu namu Nan kasar da Abu kadan zamu juyashi zuwa wani Abu daban
Kaji dunisss shiyasa maganar malamai bakiye dai dai ba zanga zanga kasha kudi shiyasa
@IBRAHIMABUBAKAR-y7lАй бұрын
Uwarka da ubanka sune shuwa gabanni Anjawoka Ancikama Aljihu da kudi shiyasa kadawa kana cewa ba ruwanka da zanga zanga mu sai muyi.
@jibrillukman3029Ай бұрын
Kayi kokari sosai wajan bayani, ya Mallam, Allah ya saka da alhairi. Na fahimceka!!! Ga mahangata da shawarwari. Shin kana goyon bayan zanga-zangar lumana mai tsari, wacca za ta haifar da ci gaba mai dorewa? Idan kuna son ayi wannan zanga-zangar da gaske, mai zai hana ku tsara jagoranci cikin hikima da fasaha? Sannan kuyi nazarin abubuwanda zai kawo cikas don ku dakulesu kafin afkuwarsu. Batun taɓa mutuncin Malami/malamai. Ka kawo baitin... مالفخر إلا بأهل العلم إنهمُ • على الهدى لمنِ استهدى عدِلاّءُ وقدر كلُّ امْرِءٍ ماكان يُحسِنُه • والجاهلون لِأهل العِلم أعداءُ Bayaninka akan wadannan baitukan haka yake. Ba gaba muke da malamai ba, gaba muke da halayyar malaman. Abun lura, da yawa daga malamai sun zubar da mutuncinsu wajan zunduma akan harkar siyasa, da bin gidajen ƴan siyasa, da zabarwa mutane abinda zasu zaɓa wajan zaɓe (misali Muslim -muslim), da bayar da fatawa a wajan da ba muhallinsa ba...don me za a girmama malamai masu wadannan halayyar? Ina ganin ya kamata Ku zauna, ku haɗa kanku, a matsayinku na malamai. Ku gina zaure guda ɗaya wanda zaku tantance ɓata-garin malamai. Ya zamana kun tsara dokokin bayar da fatawa a karkashin murya daya. Ya zamana kuna bibiyar hudubobi da majalisin malamai ta inda zaku iya dakatar da malami idan ya ketare iyaka. Idan kuma ba haka ba, to fa wallahi ɓata-garin malamai zasu sa a ci gaba da wulakanta ku. Saboda: لِأَنّ النَلاء إذا نزل يعُمُّ الصّالِحَ والطالِح Ita bala'i, idan ta tashi zuwa, tana haɗa mutumin kirki ne da na banza... Allah ya iya mana!!!
@UmarAhmadufandiАй бұрын
Allah yajikan Malam Albani DA Malam Jafar Wallahi dayawa Daga cikin malumman interest dinsu suke dubawa ba matsalar al'umma tin su Albani DA Malam Jafar sune sukai ta budewa Yan siyasa wuta Amma baisawu sundainaba akarshe Sai DA suka NEMA kashe su,Ai Basa ma daukan malaman DA daraja akwai Wani DA yake huduba a massalaci Ranar jummaa cewai Yai kada Kowa yakafa na'urar daukar video yasa Kowa kada yayi video dinsa yazo gurinda Yana Magana akan Yan siyasa kaga tsoro yake Ji Kai wallahi Sai Sai Koma Meye tafaru Muya ce tayi wuya Babu Batun janyewa zamui harzuwa ga cimma nasara insha Allah Wannan wane zalicinci ne rana zafi inuwa kuna,wallahi Al ummar arewa Na bugatar dauki Na gaggawa arewa nacikin Wani Hali, Danku kunada wadata kunada rufan Asiri Idan gaskiya kuzamemana jagora mana,Haba Dan Allah Allah ya'isa DA dikkan zalinci Allah shine gatanmu 😂😂😂
@user-qr6fx1wo5wАй бұрын
Domin mutanen yanzu abin da ya shahi abubunsu na yanzu ma ba ganewa suke yi ba
@SulaimanIsmail-nv8pgАй бұрын
Tomufa se munyi saboda badankai xamuyi ba
@user-on9ko9gn6sАй бұрын
Toh ai malamam susukace aza6esu jingirdin har photo suyi datunumbu lokacin za6e Amma yanzu shiru bazaije yagayawa tunumbu halin datalakawa suke ciki na azabar tsadarrayuwaba dasauransu shiru
@user-qr6fx1wo5wАй бұрын
Please idan Kuna maganar mutane n yanzu ku bar kaman tasu da mutanen da
@laifihanjine1428Ай бұрын
Abu Salma gode ma zaiyi abinda yafi wannan muni sbd halin sa haka
@d.bcooper2271Ай бұрын
Munafuki
@HussainiYusuf-ky7ojАй бұрын
Munafikin banza gabakin nasa awajan
@UmarMuhammad-vu9mjАй бұрын
Ina tambaya don Allah su wayene zasu jagoranci zanga zangan Nan ne.kuma akan wani manufa za,ayi sannan kwana nawa za,ayi anayi.kuma ta Yaya za,a kare bata gari shiga cikin wannan zanga zangan ne ina jiran amsa?