Gaskiyane wannan mamana ubangiji Allah yakareki daga sharrin masu sharri dan Alfarmar shugaban halitta Annabi Muhammad sallallahu Alaihi wasallam
@HussainiYusuf-ky7ojАй бұрын
Allah yasaka miki da Alkairi.Allah yadadah karemana ke HAJIYA
@ibrahimumarlawan184527 күн бұрын
❤
@abubakarmohammedwakil21 күн бұрын
Alhamdulillah Allah yasaka aigaskiyane taye halinta kokumatanuna alama
@UmmiUsman-z2n23 күн бұрын
Allah ya biya ki hajia wlh kin fadi gaskia
@mashaallahmybrother613726 күн бұрын
ALLAH KAREKI ALLAH KARE MANA MASU ZAN GA ZANGA ALLAH KWATA MANA HAKKIN MU
@fatamoman330520 күн бұрын
Inasonki hajiya allah yakareki❤
@user-qh7nc2ld3nАй бұрын
Nice Masha Allah hajjiya Allah yakara miki lfy
@jedeedmultiresourcesltd7744Ай бұрын
Thx a lot Hjy, ama abi shawaran malamai a bar zan-zangannan bcs it's part of their fatawa, mu sani Malamai are special to Allah (SWT), sunada Lada idan fatawansu is Okey, ldan Fatawansu is not Okey basu lafi, Sun San abinda bamu sani ba, kada mu jawoma kasanmu da kan mu bala'i a dalilin zagin Malaman mu just bcs sunyi Fatawan da ranmu Bai so ba, A word is enough for the wise 45min ago
@lihala706323 күн бұрын
Gaskiya ne hajiya Allah ya biyaki amin ❤......
@SalisuAlhassan-q5s27 күн бұрын
Gaskiya tayi dai dai
@MUSASHEHU-g8uАй бұрын
Allah yayimini albarka hajiya Naja,atu ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@M.opera121 күн бұрын
hajiya allah ya biya miki bukatunki na duniya da lahira sannan kuma tinubu a daina kiranshi da ahmad sbd kar ya bata suna mai kyau allah kuma ya kawu mana karshen zalinci su
@SunusiIdris-e8wАй бұрын
Allah sarki mamana Muna godiya sosai 🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
@user-xw8ve5rh8w27 күн бұрын
Allah ya biyaki mamana. Ina jinjina miki .masoyiyarki daga kasar nijar
@IsmaelIlella26 күн бұрын
Merci maman vraiment tu as bien dit
@YusheuMusa-l3g26 күн бұрын
Allah zai saka mana wallahi mu yan Nigeria 🇳🇬 الحمد الله
@saniadam3394Ай бұрын
Gaskiyane hajiya Allah yakara lfy. wlh wasu malaman suji tsoron Allah sunsan cewa mutuwa bata sallama
@modubashir440722 күн бұрын
🎉 alhamdulilla ❤hajiya Allah yakaramiki lfy Amin da akwai irinki 5 a Nigeria da ansamu soyi
@IbrahimLawal-n3y27 күн бұрын
Gaskiyaniy wannan hajiya 4:15
@SaniAbdullahi-k9s26 күн бұрын
Najidadi sosay Allah ya karamiki lafiya danisan kwana yakareki dagasharrimasushari mamana
@HALIRUKWAIREАй бұрын
Allah yasakamiki da alkhairi,kuma Allah yakareki daga sherin makiya da mahassada,da kuma makiya Allah
@alhajikhursoallamin151Ай бұрын
Alhamdulillah Allah yakare mo
@abdullahimanchok6539Ай бұрын
SLm. Hajiya, Ina maki fatan al'hiri lnsha-Allah.
@KabiruLiman-h7b13 күн бұрын
Allah ya karamaki lafiya❤❤❤❤
@AbdullahSalisu-c4w24 күн бұрын
Na sooo hajiya najaatu God bi wit u
@shamsulawali140829 күн бұрын
Allah yakareki yayimaki albarka mamammu Hajiya naja
@hassanasadiq7513Ай бұрын
Ubangiji Allah yayi maki Albarka Maman Nigeria.Hajiya Najaatu. Matar dake Dari bisa Dari da jarircewanki kan Fadi Gaskiya komin Dacinsa.Ubangiji Allah ya Yi maki Jagora Amin.
@user-gc9vx3lu8rАй бұрын
Allah ya biya ki da arjannah
@KaleelNaila-ir2eh21 күн бұрын
Allah ya Miki albarka amen
@AbubakarSanimuazuАй бұрын
Allah shiyi Muna mafita
@aisharabiuumar5219Ай бұрын
Wannan gaskiya ne hjy najaatu zancenki Yana hanya, mulkin kama karya Nan yayi yawa
@user-fw3sk9cz9x26 күн бұрын
Masha Allah 😢
@KhadijatAdam-j6f24 күн бұрын
Kinfadi gaskiya Allah yabiyaki
@yusufabdullahi5788Ай бұрын
Ina kaunarki mamana!!!!
@abbakarsadikabbakarАй бұрын
gamuna godiya maganarki hakatake Allah yaqabasira🎉🎉
@musaSulaimon-vv6xmАй бұрын
Ubangiji allah qaramikiy lafia
@Abdullahialhaji-x4f24 күн бұрын
Allah ya kareki
@NaziruAliyu-bg4cm21 күн бұрын
Fatan Alkhairi 👈✅
@IsmailAshiruAdam28 күн бұрын
Allah Biyaki Naja
@YAKUBUBala-g8l23 күн бұрын
Ahjiya kin fadi Gaskiya ,kanci foka taco,.
@mashaallahmybrother613726 күн бұрын
MASU ZANGA ZANGA SHUGABAN KU SHINE ANNABI MOHAMMADO RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAMA
@BelloMuhd-u5v19 күн бұрын
You are good
@MuneerMuhammad-e1vАй бұрын
Hajayake hajiya my mommy
@IBRAHIMYAHAYA-b6v28 күн бұрын
Hajiya babu yadda zaahada malaman addinin muslunci da malaman siyasa hangen badaya bane sabida haka dukwanda yace Allah anabi s a w yafi wanda yace kundin tsarin mulki sabida haka munatare da malaman na adini 100%
@d.bcooper2271Ай бұрын
Duk wanda ya nuna kwaɗayin mulki to kada ku daura shi kan mulkin.... 20:31
@KabiruAbdullahi-t5y20 күн бұрын
Mashallah
@JamiluAhmed-xv4vsАй бұрын
Wannan gaskiya ne Hajiya
@ShamsuddeeSulaiman26 күн бұрын
Macce mai kamar maza
@mashaallahmybrother613726 күн бұрын
Allah maki albar aunty naja'atu
@abdulghaffarharisuleiman6164Ай бұрын
Hjy carry on
@user-us2ps9jn8bАй бұрын
Wan nan gaskiya ne Wllh Allah ubangiji ya kawo mana sauki
@rabizakari5125Ай бұрын
Amin ya Allah
@HajaraAbubakar-n6b23 күн бұрын
I like you Hajia Naja'atu she is telling the truth, the hole truth and nothing but the truth.
@yahayaSani-z4o27 күн бұрын
Very good explanation
@ShamsuddeeSulaiman26 күн бұрын
Tamafi wasu Taron mazan banza azzaluman banza
@Ibrahimyakubusulaiman-n3rАй бұрын
Da kyau haystack.
@SifiyanuBasiru-v8s22 күн бұрын
❤ wslm barka
@bachosoul894029 күн бұрын
Malamaï sunkoma cin Junansu
@user-on3qb8lo7pАй бұрын
Wanlahi hakane Muna godiya sosai hajiya naja,atu
@yusufabdullahi5788Ай бұрын
Allah bar mana ke
@AbuDanhalatАй бұрын
Allah ya kara lafia hajjaju makkatu
@munkailaalhassan-f1j23 күн бұрын
Good
@IbrahimLawal-n3y27 күн бұрын
Gas kiyaniy hajiya
@AissataIbrahim-oz5pjАй бұрын
Wallahi matassa lokaci takai naneman incinkai na arewa wallahi 😡👂🏾
@HafizuAbubakar-kk3ebАй бұрын
Macenda tafi maza kenan Allah yakara Miki lfya kinsaba fada musu gaskiya muna tare da raayin Allah yaji Mana azzaliman Nigeria marasa adalci
@MaryamJameel-se9cq29 күн бұрын
Allah yaysaremana ke hajjaju
@d.bcooper2271Ай бұрын
Tsoro ne ake kada a ayyana shi DSS su kai masa hari 23:40
@MuhammedDanjuma-f3dАй бұрын
Hajiya more blessings
@AminuChiyamanАй бұрын
Allha yabiya ki. Hajiya
@SAAduoertSAAduoertАй бұрын
❤❤❤❤❤
@DAUDAYUSIF-o9wАй бұрын
Allah yakara Miki lpy mama
@user-cr6gp3ty7nАй бұрын
❤❤❤❤❤🙏
@KachallaUmara27 күн бұрын
To zanga zanga ba abun da zai canzja illa Kara masala da mun ciki
@ElmaysteАй бұрын
This is the law why they ban it
@MuazuDahiru-hi3nl23 күн бұрын
You truth
@AbuDanhalatАй бұрын
❤
@shamsulawali140829 күн бұрын
Zanga zanga ba, ama faraba domin anzalinci manoma akashesu acikin gonakinsu asace saura a, azamasu kudinda duk watta kaddara tasu sai sun Saida ita Kuma gwamnati tasani ba wani mataki suna cin karensu ba babbaka ai arewa ta war gaje
@JabirIdris-d7u22 күн бұрын
Allah yakara maki lafiya
@muhyiddeenemrys509322 күн бұрын
DAQIQANCINE WANI YAZO YANA BATA MALAMAI GABA DAYA, KUMA KODAYAUSHE MALAMI YANADA IKON YAFADAWA DALIBANSA ABINDA YAFAHIMTA DAI DAINE DUNIYARSU DA LAHIRARSU. WAI SAI KAJI KOWANNE SAKARE YANA ZANGA-ZANGA DIMUKRADIYYA TA HALASTATA, AMMA KUMA SUNKI SUJE SUYI AUREN JINSI, BAYAN KUMA HALALNE A DIMUKRADIYYA. Zancen BANZANE kawai, KOWA YASAN ANA CIKIN MAWUYACIN HALI, KUMA TINUBU AZZALUMINE YESS, AMMA GWAMNONI DA SANATOCI DA YANMMAJALISSU WADANDA AKA ZABA, SU SUNYI SHIRU HARYANZU, AMMA KOWANNE JAHILI SHARARSA AKAN MALAMAI. Malamai BAZASU TABA DAINA FADAWA AL’UMMA MAFITARSU DUNIYA DA LAHIRA. Bawai kawai DUNIYABA, wanda DU WANNAN SURUTAN NA BANZA, MEYASA BAKUYISHI A LOKACINDA BUHARI YAKEYIWA WANNA QASAR CIN KASHI BA? Kowa yace INA MAFITA, MAFITA ADDU’A, Sannan RAGOWAR WADANDA MUKA ZABA DA HANNAYENMU MUSAMI QWARIN GWIWAR TUNKARARSU DA MURADANMU GAMEDA MUKLIN ZALINCI. Amma fushin KOWANNE JAHILI SAI YARIQA ZARGIN MALAMAI.
@AbdullahiMusa-e7vАй бұрын
Allah ya karamiki lfy mamamu gaskiyane abinda kike fada
@muhammedbappa7560Ай бұрын
Wannan mata batai ba wallahi smma jakuna se yabon ta suke
@ubaidullahiibrahim3312Ай бұрын
Da tsarin mulki da dokar duk sunci uwaasu
@usmanyusuf5686Ай бұрын
Hajiya naja atu allah yayi miki albarka ya baki kariya
@user-wp1cu3tq6n23 күн бұрын
Hajiya Rabbana shi kareminike yaqara baki lafiya da zaman lafiya. Kicigaba da jajircewa bisa kalamañki , muna tare dake.shinko Zaki aminta kituromin number dinki?
@DansalehSagiru28 күн бұрын
Yaudaimunataredake hajiyanajaj
@ahmedusman9338Ай бұрын
Ki fito ki jagoranchi zanga zangan nan, Najaatu. Wanda bai sanki ba, shi ke sauraro da daukan maganganun ki. Ran da kika kira mu ta fuskan al'adun mu, zamu saurareki.
@d.bcooper2271Ай бұрын
Raddi ga malamai...... 11:50
@UmmiUsman-z2n23 күн бұрын
Allah ya biya ki hajia wlh kin fadi gaskia
@IbrahimLawal-n3y27 күн бұрын
Gaskiyaniy wannan hajiya 4:15
@SirajoAbdullahi-kv2odАй бұрын
Good
@muhyiddeenemrys509322 күн бұрын
BA MALAMI BANE SUKACE SU MAGADA ANNABAWA BANE, ANNABINE YAFADA DAKANSA, JAHILCI YASA BAKISAN HAKABA. kuma QARYA KIKE KICE MALAMAI BASA FADAWA SHUWAGABANNI GASKIYA. SANNA TATABBATA RASHIN HANKALI WANI YADAUKA CEWA WAI GA WANI NAU’I NA AL’IMMA WAI DUKKANINSU SUNBI HANYA DAYA. Ma’ana CEWA DUKKANIN MALAMAI SUNZAMO MAKWADAITA MACIYA AMANA. Wannan HAURAGIYACE KAWAI.