Lallai wannan labari dr jameel sadis ya bayar ya kara tabbatar mana da inganci Alqur'ani me cewa da maganan Allah ne. #quran #sheikh #hausa
Пікірлер: 55
@Al-bustanherbalmedicine8 күн бұрын
Allah ya Kara basira
@AbubakarDanpulani-u4m22 күн бұрын
Masha Allah❤
@aminushuaibuaminu9658Ай бұрын
جزاك اللهُ
@maryammuktaraliАй бұрын
Allah ya bamu ikon karanta Alqurani me girma, Allahu Akbar ❤
@MoubarakNasser-qf2si18 күн бұрын
Amine ❤
@muhammadgonia.2946Ай бұрын
❤❤❤ Allahu Akbar ❤❤❤ Akwai abin lura da izina cikin wannan kissar❤❤❤Saidai Malam Matsoracine Allah ya kyauta❤❤❤
@ZaurenSunnah-Ай бұрын
🤣🤣
@FatimaShuibu-ir3fnАй бұрын
Wlh kokaima guduwa zakayi@@ZaurenSunnah-
@shamsudeenusman-qw6nrАй бұрын
Malam gaskiya yake fada ba irin wasu masu kawo qissa ko labari Amma sai sunyi Kari Ko kuma hainci a ciki ba. Akwai tsoro na dabi'a wannan kuma ba abin zargi ba ne!! Mu koma qissar annabi MUSA lokacin da aka umurce Shi da ya saki Sandar sa sai tazama maciji anan sai ALLAH yace annabi MUSA ya juya a guje bai Ko waiwaya ba.
@muhammadgonia.2946Ай бұрын
@@shamsudeenusman-qw6nr Dan'uwa Bana inkari ko shakka akan abinda Dr. Jameel Sadis ya fada. Daga siyakin rubutun da na yi za ka fahimta. Na kawo nawa raunin lokacin ina yaro ba abinda na ke tsoro Kamar kulba. Sanannen abu ne tsoron dabi'a cikin shari'a. Shi Annabi Musa yana fada karara "Inni Akhafu Ayyaqtulun. " irinsu. "Inni Akhafu Anyukathibun". Amma tattare da wannan Bahaushe Yana fadin Kai ka fiye tsoron don Raha.
Allahu Akbar ♥️Allah shine Mafi girma mukaunaci alqurani yan uwana muslimi 😘💯
@SalisuSahazaАй бұрын
Allah ya karamana kaunar alqur'ani
@hafsatabubakaral-barnawi496524 күн бұрын
Ya sheikh Allah ubangiji yakara lafiya da imani da nisan kwana Allah yabani miji nagari kamarka wanda zai jibinti lamurana
@ZaurenSunnah-18 күн бұрын
Amin
@KamalMusa-iv3bwАй бұрын
Allahu akubar 💞 Allah kasa Quran ani ya cece mu.
@ZaurenSunnah-Ай бұрын
Amin
@user-pj5bo4ln7xАй бұрын
❤❤❤❤❤❤❤ ALLAHU AKBAR ai WALLAHI Malam akwai abubuwa na Alkhairi da Albarka masu yawa tattare da kai ALLAH YA Karawa rayuwa Albarka Amin
@ZaurenSunnah-Ай бұрын
Amin
@user-jb9xg7yc3bАй бұрын
Allah ya taimaka yakuma kara nisan kwana ameen
@SabiouSabiou-fp7yoАй бұрын
Masha Allah
@usmanfarukabubakar9044Ай бұрын
❤❤❤❤❤
@AbdoulrazakRazak-if4xq25 күн бұрын
🙂🥀🥀💙
@ibsnomaaАй бұрын
Allahu Akbar
@user-mp8ov2xc5jАй бұрын
Allahu Akbar Allahu Akbar Allahu Akbar
@maryamsani3160Ай бұрын
Allah Akbar
@mamanlawalibarageango8103Ай бұрын
Ma Sha Allah !!!
@MoubarakNasser-qf2si18 күн бұрын
❤❤❤
@sumayyajibril6798Ай бұрын
Masha Allah.😆😃Allah Akbar
@rukayyaabubakar6097Ай бұрын
آلله اكبر
@salmaalhassanaliyuАй бұрын
من إعجاز القرءان❤❤❤
@AliAbdoulaye-z9lАй бұрын
Malam gaskiya kayi kokari malam
@AwaliDanlamiАй бұрын
الحمد لله 😂😂😂😂😂😂
@MSabo-o9oАй бұрын
Allahu Akbar amma da nice kam ai da tuni na gudu😂
@user-mf7il2no2yАй бұрын
Allahu Akbar Masha Allah
@harunaaisha5115Ай бұрын
❤😂
@kkmmksa4730Ай бұрын
❤😂❤😅❤😊😊😊❤
@muhammadgonia.2946Ай бұрын
Sai dai ni kai na ina yaro ba abinda bana kauna kamar kulba. Don ana cewa ita kulba matar macijine duk inda ka ganta akwai maciji kusa. Amma Kadangare kullum muna tare.