Wawayan banza. Har malamin naku yana jawo ayoyin Qur'ani ba daidai ba amma baku iya gyaramai. Don haka dan kunyi karyan cewa malaman ahlussunnah sunji tsoron zama da zindiki abduljabbar. Gashi munaji muna gani ku kuje kukai kotu don a dage zama amma kuna karyan cewa anji tsoro. Amma alhamdulillah za ayi zaman yanci.
@shehuabdullahi64112 жыл бұрын
Wai kunce ana zaton abdujabbar babu zato idan bai fadaba baza,ace yafada ba
@dboymshareefdboymshareef7063 жыл бұрын
Gsk malam bello yabo wanan yaron yafika hujja tsamani da allah
@UmarHTukur3 жыл бұрын
Wannan almajirin bashida adabul jadal, don baya barin malam yayi magana
@abubakardalhat85393 жыл бұрын
Shi malamain ahlussunnah baya tsoro gashinan ya yarda yaron kogo yana tambayanshi yana bashi amsa shine abduljabbar yakasa yaki yarda a xauna dashi kuma ku mahaintane wannan ba mukabala bane yaron yace tambaya yakeyi amatsayin dalibi kuma haka jabberi yakoya muku yaudara baxaku iya cewa kune wane asanku asan cinikin ku allah shi ragamuffin da sharrin yan kogo makiya annabi makiya ahlibaiti da sahabbai
@salehibrahimsaleh12323 жыл бұрын
Wannan ihu ne ai bayan hari,ba wanda bai san abduljabbar matsoraci bane,,, wallahi ba batun tsoro a cikin lamarin ahlussunnah
@habibuibrahim65883 жыл бұрын
To nikam abunda najiya ankure dalibin Abduljabbar ne ba Bello yabo ba...wlh inda kunsan kunya bazaku saka wannan wayar ba.
@muhammadidriss21883 жыл бұрын
Gaskiya Sheikh Bello Yabo ya wahalar da kansa da ya tsaya yana muhawara da wannan Jahilin wallashi.
Gaskiya yaran Abdul jabbar wawa ne yakamata yadinga futowa street abunda yakawoshi muyaudari kawai
@belloabdullahimungodesir19203 жыл бұрын
Karyane wlh
@yusufgarba66333 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@koyunfalakiasaukitv31443 жыл бұрын
Hmm dan izala kenan.dama irin abunda suke tsoro kenan shi yasa sukaqi yadda ayi zaman muqabala.bello kanata ihu ahadakada zama da abduljabbar gashi ba aje ko inaba.dalibin abduljabbar yaimaka kaca kaca.tuni anwuce da saninka.wannan maganace ta ilimi ba zagin Yan boko da sarakuna bace.ai har yarzu izala ba ta haifi wani da dazai iya gaba da gaba da abduljabbar ba.
@issaadamouabdourrazak7543 жыл бұрын
Kai jahili ne chiyassa yimaka martani hasara ne amma kaje kakare karyarda dan makaryacciya abdun jabbar yayi yace akoy hadisai kuma babu kaina mai kundin shahara kaji tsoron allah wallahi kai Goyon bayan abdun jabbar kakeyi
@yakubujoshua58133 жыл бұрын
@@issaadamouabdourrazak754 Wai me yasa ku yan izala kuncika son zagin mutane da "jahilici" duk randa kun rasa abin fadi ko Kare kanku?
@issaadamouabdourrazak7543 жыл бұрын
@@yakubujoshua5813 saboda baku iitirafi kuma baku da adalci yanzu kadubi Wanda nayi comment bisa maganarsa bakaga yayi laifi bah amma saboda richin adalci ni zaka bâ richin gaskiya bayan Chine yayyi maganganun jahilci .wanene abdun jabbar.dazai cewa babu Wanda ya issa kuma a gari irin Kano akoy in tijjaniyya masu ilimi akoy in kadiriyya masu ilimi akoy in sunnah masu ilimi duk wennan abdun jabbar yafisu yanzu kai kayarda babu mai iya tunkarar chi ???
@yakubujoshua58133 жыл бұрын
@@issaadamouabdourrazak754 Ina magana ne generally ba don naka comment kadai ba yawancinku kunason ce dawani jahili. To amma da ilimiin irin taku gashi kasanan tamu ta rude da ta,adanci irin ta Boko haram
@aminaadam78083 жыл бұрын
Indan har kana ganin Abduljabbar wai ya gagarane, toh ka je ka bincika zaman shi da sheik Alkasim shekaru da suka wuce, kuma ka tsaya ka saurara, za ka ga yadda Abduljabbar ya ke shan ruwa da hannun hagu tsantsar tsabar kidimewa da ya yi😀😀. Kuma duk wanda ya ke da ja, toh se ya yi searching a KZfaq yanzu ya kalla.
@ibrahimabdulqadirlambu11003 жыл бұрын
Ni abin da nake mamaki shine. In kayi ma malami tambaya. Bazaka saurara ya bada amsa ba. Sai ka ke katse masa magana.
@roufaiezango21003 жыл бұрын
Jamaa ni dan Niger Né ina.algeria idan irin wa anan yara suna mugun magana da anabi Mohamed s .a .w tayaya Allah zai bamu zaman lafiya a Nigeria Allah ya shirya damu.
@harungarba73393 жыл бұрын
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@abubakarsurajo58413 жыл бұрын
Toku zaunamana
@gidadoshehu96603 жыл бұрын
Me yasa bakuyi shiri akan wayar da Dr. Rabi'u R/Lemu yayi da AbdulJabbar ba??!
@aishausman88653 жыл бұрын
Wannan ba muryan Bello yabo bane
@yakubujoshua58133 жыл бұрын
Haba mallama dun kinji ya gaza ko?
@asonamerican75723 жыл бұрын
Gaskiya ne kam adaina saka waka
@yakubujoshua58133 жыл бұрын
Hahaha bayan shi yace shine da kansa. Allah karabamu da mata masu son zuciya
@danmameajamagana3 жыл бұрын
Baseman annabi wallahi kiyayyache kawai ga annabi yan izala sunlalache
@najibullahimuhd83473 жыл бұрын
Wannan yaro wayo yayiwa malam yace shidalibinsa ne shiyasa yarabudashi wllh amma koni nafi karfin yaronnan.
@zalkifilouachirou72523 жыл бұрын
Sabida kana sun gaskiya
@asonamerican75723 жыл бұрын
Kudaina sake mana waka mana in kuna bayani hakan baiyi ba
@ismailhashimabubakar14943 жыл бұрын
Mu tun da muka ga muqabalar Alkasim Hotoro da Abduljabbar muka gane tsohon kwano ne. Yaron Abduljabbar ya kira Bello Yabo da niyyar tambaya, sun yi sama da awa daya amma da ke mayaudari ne sai ya yanko in da ya ga dama. To ni a wannan din ma da aka yanko ban ga wani abu da Jabbarawa za su rika tinkaho a kai ba. Da ma musiba da halaka idan suka zo sai sun halakar da wasu. Abduljabbar ko shakka ba bu kwangila ya dauko kuma a sannu gaskiya za ta bayyana.
@aliyaro62472 жыл бұрын
Sl
@abdoumemen7093 жыл бұрын
Wannan shirinaka waka tabatashi
@imranabdoulwahab38363 жыл бұрын
Babu magana yaron ko. bello yabo ne kaway ke magana
Almajiri ya kure mallam. Mai gaskiya baya rasan kari,a ko abin fadi
@bladimirtalla3803 жыл бұрын
Hum saidai muce Allah ya chiryeku yan chi-a .kuma hassada gamai rabo taki .magamatamu kosunyi kuskure Alqur'ani yatabbatarmana Allah yãyafemusu 😜😜 donhaka kutuba ga Allah kawai.
@yakubujoshua58133 жыл бұрын
@@bladimirtalla380 haba tatsuniyar har yanzu bata isheku ba da yayanku. Wanda yayi naisa bayajin kira kucigaba da daramcewa kune masu gaskiya kuda mallamanku na maja masu sulhu tsakani gomnati da yaranku yan ta,ada. Kasuwanci kukeyi ba adiniba
@yunusailoveyousomuchyahaya47703 жыл бұрын
Bllo yabu bakabada amsar tambayar nanba taxakari
@zalkifilouachirou72523 жыл бұрын
Gaskiya kundin chahara kana matukar burgeni wlh
@kundinshahara59893 жыл бұрын
Mun gode
@umarusman14383 жыл бұрын
Pls utube management, too much advert if you are watching videos Pls take note of that. Is very anoid!
@kundinshahara59893 жыл бұрын
Sorry for the inconveniences 🙏
@nafiumikailu53813 жыл бұрын
Kai abuljabbar wasane karatunsa nawasane angayamuku yaransa ma yakure dan shekara savain.
@anasmusa31003 жыл бұрын
To ae ba Duka maganar kuka dakkoba kukawo mana full mana
@ibrahimjauro86283 жыл бұрын
Ban dariya...
@gidadoshehu96603 жыл бұрын
Kuma babu maganar kurewa, SBD komai na iya faruwa da wayar mutum kafin ya dakata da kansa.
@mansuraliyu93803 жыл бұрын
Aslm kundin'shahara nine'dai naku masoyinku akoda'yaushe 👈 Ina'matukar'alfahari dani'akodayaushe 👇 Shiyassa ban'fiya bibiyan'kowan'ne shafiba im'banakuba 👈 Sai'dai yau'laraba nayitsam'manin zanga'kunsa tarihin'sayyidina rasulul'lahi s a w 🤲 Kashina ukku 3 Amma sai'naji shiru 👈 Nace'allah yasadai'lfy 🤲 Nace'al
@onektv64263 жыл бұрын
Kayi searching tun jiya aka saka kashi na uku
@mansuraliyu93803 жыл бұрын
@@onektv6426 ok bari'induba wlh bansan'ansakaba saboda jiya'ban'hauba sai'yau 👈
@kundinshahara59893 жыл бұрын
@@mansuraliyu9380 Yauwa
@mansuraliyu93803 жыл бұрын
@@kundinshahara5989 Allah ubangiji yakareku'dashir'rin makiya 🤲 Duniya da lahira 🤲 Alfarman shugaban halitta annabi Muhammad s a w 🤲
@kundinshahara59893 жыл бұрын
@@mansuraliyu9380 SAW Mun gode sosai Mansur
@abubakardalhat85393 жыл бұрын
Mahainta ina saura mintin kunyanke
@haskenilimi3 жыл бұрын
Shi wannan dalibin Bello ne ko dalibin Abdouljabbar ? Ka ji yaudara !
@nadjibjamila24903 жыл бұрын
Duk makirkin yen shiane ba muryar malam bane wanan