Mu magoya Bayan mln aminu daurawane, Amma semun fito kwammu da kwarkwatarmu❤
@lawantajudeen2583Ай бұрын
Wallahi wayo akayi maku kuma ku cusa naku matsala naku acikin takarda zaga zanga karya kakai anbaka kogila ne kwai
@SARKINKAFIYA_TVАй бұрын
😢😢😢 abin baqinciki mutanena na arewa ba tare da wani dogon Nazariba, kuna ta danna alamar yabawa wannan qanzon kurege, wannan shine yaqi na farko da akayi nasara akanmu na hanamu yin ilimi mai zurfi, kullum in munyunqura neman "yancinmu sai a saka wasu tsinannu abiyasu, suzo suyi convincing dinmu da kalmomi na qarya sai wawayen cikinmu suyita biyemusu, shikenan kada ayi zanga zanga, mekuma zamuyi ai baku bamu shawarar abin da zamuyiba, indai munafincine yasa ku wannan aikin ko biyanku akayi Allah ya isa 😢😢😢
@ibsnomaaАй бұрын
Wallahi tallahi kuwa!
@zainabsale7147Ай бұрын
Allah Ya Kawo Muna Mafita, Gaskiya Wannan Maganar Gaskiya ne Ba ayi Maganar In Security ba👌😭
@balaaliedo243Ай бұрын
Sai mu yi 💪💪
@mouhamedchamsdeen25 күн бұрын
Allah iyamana duniya da lahira
@lawalsambo001Ай бұрын
Wallahi Maganar Aminu J Town Gaskiya Ya Fada, Ni A Kudu Nake Zama A Delta State, Wallahi Azeem Kwatakwata, Dan Kudu Bai Dauki Dan Arewa Amatsayin Mai Hankali Ba, Abinda Suke Kiran Hausa Da Shi , Shine Aboki, Wanda A Hausa Idan Aka Kiraka Da Aboki Ana Nufin Friend, Amma A Pigin Idan Suka Cema Aboki Ana Nufin Mutum Wanda Bayada Ilmin Boko Kuma Baisan Abinda Ya Kamata Yayi Ba, A Taikace Dai Bayada Hankali, Wallahi Wani Ya Taba Iskoni A Shagona Ina Duba Wani Littafe Na Boko, Abinda Yake Tambaya Ta Wai Dama Hausa Suna Karatun Boko? Sai Nayi Mamaki, Kuma Nakara Fahimtar Yadda Suke Fahimtar Yan Arewa Ko Nace Hausawa, Ta Hakane Na Fahimci Wallahi Yan Kudu Amfani Suke So Suyi Da Mune Dan Chimma Manu Farsu.
@NafiuahmadNakowa-wm5prАй бұрын
Tab kaji karya Kristen Nigeria shine ya shirya Kuma kace wae baruwan su kadaena yada maganar banza Irin wannan
@user-mm3oo3zm2n26 күн бұрын
Nima na yerda da maganar ka, allah dai ya taimaka amin
@user-dx2lq3rh9sАй бұрын
Agaskiya Nima nagam su da wannan baya nin wadan nan jahi lan suna so ne suyi amfani damu do min su chimma manu farsu idan har ana so ayi zanga zanga to MI zai Hana mu dakan mu mu qir qiri tamu dakan mu Amma sai ache wasu jahilai sune zasu dun ga saka mana buqa tun su kullum hmm ni wllh sai yanzu nafa himchi. Cewa mu Kawai sun Mai damu karnu kan farau tar sune suna amfani da yawan mu domin suchimma manu farsu agaskiya malam aminu jt ina yin ka kuma ina Mai baka haquri saka makon wasun mu da suke zagin kayi hakuri sbd kai kana yine dan allah to kada subata maka rai allah yana tare dakai🙏 13:03
@user-kz7hy2lf5wАй бұрын
Gaskiyane Malam Aminu brother ❤❤❤JT
@farukubandi9255Ай бұрын
Masha Allahu Muna Godiva da jawabin da kayi
@SARKINKAFIYA_TVАй бұрын
Wannan sabuwar mujallar munafukace, kuma wlh bazamu janyeba, kaji dabba, dama kana jiran ganin wani wakiline kai baza kazama wakilin kankaba, koma Dan menene insha Allah sai munfita
@Speedyvampir2Ай бұрын
Daman da dadewa na gano Shi da kawo labarin kanzon kurege.
@rabiuibrahim7626Ай бұрын
Don Allah Rabu dashi Ni bansan wawabane gayen nan Seyanzu. Se yaringa ganin kamar yanada tunani. Kaduba halinda akeci a Nigeria wai kana jiran wani yazo yamaka wakilci.
@AhmadBurukuАй бұрын
Yanzuma akafara kuma zamu turoshi 🎉🎉🎉
@salafi5018Ай бұрын
Allah saka da Alkhairi Wannan Magana Gaskiyace Yakamata kadda ayi Zanga-zanga domin batada Alheri kuma babu Mafita
@bashirsaidu3056Ай бұрын
Karyane sai munfita malam
@HauwauMuhammad-b8v26 күн бұрын
Fita neman yanci yahalta. Suma sunsani hashi ba aikin allah kukeba anyiwa sahhba. Sinhakura barkai
@auwaluismailyahaya4877Ай бұрын
Inji uban waye yace za a fasa
@AuwaluBello-d1j28 күн бұрын
Masha allah
@AbdulhafizAbubakar-w8wАй бұрын
Gaskiya ne wannan
@salafi5018Ай бұрын
Dan Allah tunubu yagyara Ɗora Hanninshi
@HauwauMuhammad-b8v26 күн бұрын
Bawani karyane
@zubaidahsalihu6211Ай бұрын
To shin meyasa da ake kashe yan Arewa basu yi magana sai yanzu da kowa yaji jiki😢
@BilyaminuUmar-p5w27 күн бұрын
Dan jarida kenan
@DuniyardadiАй бұрын
muma arewa saimu bada namu tunda muma yan nigeria ne
@user-sf2ks9wk8bАй бұрын
Masala insecurity a arewa Fulani ne .Kun shirya?Yan arewa ,zaku yarda a takura Fulani masu kiwo a gonakin mu?
@AdamumDauda-if3cpАй бұрын
Gaskiya ne Amma Arewa supadi nasu bukatan bana yan kuduba
@SurajoNasiru-g9wАй бұрын
Magañar Zanga zanga sai munyi
@aliyumuhammad4086Ай бұрын
Wallahi karya kakeyi idan rana ta fito wallahi tafin hannu baya iya tare ta
@Alhaj.Yunusa29 күн бұрын
Allah wulakanta wanda ya hana ai Santa Santa kowaneneshi
Gaskya shinne.yan arewa ba suda Shirin samu zama lafia.domi abunda zai kawo zama lifia da traro shi ne,a Hana Fulani kiwo yada su gandam .arewa zaku yards a takura was Fulani ne?dalili da ya sa ba su sa magana insecurity ba .
@RABIUTB-ld6kzАй бұрын
Karyane
@rabiuibrahim7626Ай бұрын
Maganar Banza Wannan Ba hujja bace. Tsadar Masara, tsadar mai, Shinkafa Batasan Dan Kuduba ko da Arewa this time around Kudena kawo mana Bambance Bambance.
@yusufabdullahi5788Ай бұрын
Muma baramuyiba
@muazushehutamawa7161Ай бұрын
Sai dai in baka ce kada ayi zanga-zanga da kace haka to Sai kayo kasa
Wallahi malam idan kagoyibayan shuwagabaninmu semunturoka
@YahayaHaladousaniАй бұрын
Nima nachi achi uwarka malam
@SabituSani-n8k29 күн бұрын
kariyane
@kabirisa9350Ай бұрын
ba gudu ba ja da Baya
@saniabdullahibatsari8888Ай бұрын
Kai dai Allah yakiyaye dama zanga zanga ta arewace domin suke cikin bala.i da Ibro da harba bata shafisuba 8:24
@tukurmuhammed905Ай бұрын
Zanga zangar babu makawa sai anyita Mu yan Arewa kudurorinmu guda hudune 4 Ba 12 ba 1 samar da tsaro Akan harkar tsaro gwamnati tanuna mana da gaske takeyi aikinne zatayi 2 Adawo da tallafin man fetur yadawo kasa da #300 3 Akafa hukuma mai kula da farashi kamar kamar na sauran kasashen duniya 4 Abunkasa wutar lantarki da dawo tallafin wutar lantarkin da akacire saboda matasa susamu aiyukanyi
@adamumusa7813Ай бұрын
Allah SWT Ya isammana ga miyagu malamai azzaluman.
@MpAminu-sp5cz25 күн бұрын
Yes
@muhammedbappa7560Ай бұрын
Wallahi gaskiya ne
@AnasAdamu-q3rАй бұрын
Ana Magaña tsa dar rayiwa
@AminuMusa-tp9ptАй бұрын
Allaha Yakiyaye
@adamaliyuahmad9291Ай бұрын
Hmmmmmmm gaskiya ne
@sadiqsuleiman1408Ай бұрын
Bagudu Baja da baya in kaga munfasa to mungani AKASA
@famaranero573Ай бұрын
Wana karya ni shen ariwa suba yan najiriyabani to kuma ariwa kurubutanaku naku inn bahakaba akoi munafunci saboda el rufai ya ganada malamai an biyasu ta ya daurawa ya fitu
@zaianbhamid9339Ай бұрын
Meyasa Yan arewan bazasu rubuta nasu ba sai sun jira Wani ya rubuta masu suma Yan arewan su tashi su nemi yancin kansu basai sun jira Wani ya masu ba
Wallahi kuwa. Don Allah kurabudashi wani lokaci wawane gayen nan
@user-xd6xw3rn4rАй бұрын
Hmm Lai Lai kam
@Oumarou-p4fАй бұрын
To dama dan arewa aibaisan kansaba kamata yayi yan arewa su turawa yan kudu takarda bayan kudu su turowa arewa yan arewa takardaba
@YahayaShafiuMuhammadАй бұрын
Kachee sunkarbi nasukasan
@NuraLtboyАй бұрын
Wannan gaskiya ne wlllh,,ba dan dan arewa aka hada wannan zanga zangar ba
@SARKINKAFIYA_TVАй бұрын
Indan sunyi hakan dan biyan buqatunsune meye laifinsu? Muma mufita mu rubuta namu buqatun mana, sunfimu karatune? Kuma da wancen wawan yake cewa wai suna cemana wawaye shin Qarya sukayi ina wayonnamu tunda dai zamuyi shirin neman yanci wani yazo yayimana qarairayi mudauka,
@KanawaInvestmentАй бұрын
Karyane mu maguya bayansu NE amma wlh bazamubisu akan wannan tafiya Dan haka wllh ni bazanyaba goyon bayansuba
@omaruyusufu9866Ай бұрын
Yan gwagwarmayan hawsawa da yan,xakiyar Nigeria zasu rusa wanan zanga zanga.Don haka dan jarida bakayi gaskiya ba
@AbubakarDamana-s6tАй бұрын
Allah kakawomuna mafita kumakabamu zamalafiya
@rabiuibrahim7626Ай бұрын
Toh muma Arewa mushirya namu mana tunda kunce waccan nasune mu bamuyin komai saidai idan anzo da abunda za acigaba semu fara nuna bambanci. Lokacinda Masara yake sada me yasa bakuzuwa kuna bude ji-jiyan wuya Haka.
@HadizaKabir-u9n22 күн бұрын
Mude GA Allah mukadogara yazamo mana gata
@user-vq7bd5qo2lАй бұрын
Mu zamuyi saboda munsan memuke
@mariritechtvАй бұрын
No going back
@MusaLawal-fg8lcАй бұрын
Zamu daina saurarar ka Dan iska
@MUHAMMADDAHIR-rc1htАй бұрын
Qarya kake wallahi mabiya daurawa sai mun fito
@yusufabdullahi5788Ай бұрын
Wannan haka yake,gaskiya idan anaso muyi to asako mana namu matsalolin
@muhammadabubakar4821Ай бұрын
Wlh karya kuke ko subsidy aka maida duk zamu anfana Kuma zamu samu saukin rayuwa
@dr.harunaalhaji218Ай бұрын
To rubuta taka matsalar mana har abada in dai haka za ci gaba to wallahi baza mu samu zaman lafiya ba.
@UmmusalmaIbrahim-zf6bu21 күн бұрын
Kaji muna fukai wato kuna nufin yunwan ma karyane kenan
@nuraaabdullahi8414Ай бұрын
Saran mana da gwiwa akeyi
@abdullahishehu2337Ай бұрын
Ba haka bane
@abubakarbakar7428Ай бұрын
Kubaza kutaba fita abautaba, for rebar and ever
@kainuwadashenallahchannels1117Ай бұрын
Kaji Wawa Karya kake
@fact4420Ай бұрын
To ai ba, a makaraba sai yan arewa su tsara na su jadawali ko kuwa ta tabbata ba mu san yancin mu ba.
@auwalmuhammad9414Ай бұрын
Training Din Banza Karya Ne Sauko Dakai Second Nawama
@abubakarnafiu7647Ай бұрын
Amma kai babban makaryacine
@umarharuna-x5bАй бұрын
akwai gaskiya amaganarku
@user-vq2gc1cr4rАй бұрын
You are made
@MahadiTukurАй бұрын
Sai munfutu bagudu bafashi wan labarin garyane mayaudara
@MaryamUmar-pg7miАй бұрын
Kaji kunya
@BrahimKola-qz5siАй бұрын
Dasaru.daabici
@user-vg7zf4ir1mАй бұрын
Gaskiya ne kam, muma mu cire ra,aimu akan wannan
@usmnotime7774Ай бұрын
wannan jahilciine Kawai wllhi matsalar tsaro su basusan da matsalar tsaronba ba tunda