No video

Daga Karshe Bn Al-Qasim Ya Fadi Matsayansa Gameda Zanga Zanga da Marasa Zasuyi...

  Рет қаралды 24,158

AL-Ishara TV

AL-Ishara TV

Күн бұрын

Subscribe AL-Ishara TV

Пікірлер: 32
@fatoumatafatim
@fatoumatafatim Ай бұрын
Malam allkasumu jazakhallau Hairin Amin baraka Allahou fyka malan Allah yakareka Amin ❤❤❤
@Musahalilu-4417
@Musahalilu-4417 Ай бұрын
Allah yasa mudache ameen ya Allah 🤲🤲🤲
@ziyaugarba8618
@ziyaugarba8618 Ай бұрын
Masha allah allah yabamu sackin rayuwa
@MohamedSalehBaba
@MohamedSalehBaba Ай бұрын
Gaskiya wannan malami yayi magana mai ma'ana ❤
@smgcom2908
@smgcom2908 Ай бұрын
Magana shi not make sense
@nurausman311
@nurausman311 Ай бұрын
Ni anawa tunanin yakamata ace addua zaa keyi kamar yadda idan musifa ta sauka akeyi ai ta karatun alqur'ani kamar yadda Naga malamai suna cewa addua takubin mumini. insha'Allah zamu samu sauqi Amma tabbass idan mutane suka fita aka yamitsa kasar zasu gane da acikin Jin dadi suke .
@user-zm4bp4dm5u
@user-zm4bp4dm5u Ай бұрын
Amin summa Amin 🤲🏼
@V-Voiceless
@V-Voiceless Ай бұрын
Gaskiya halin da akece a yanzu in ba an tashi an tunkari shuwagannin mu wlh babu gobe a Nigeria. Don yanzu aka duba halin da matasa ke ceki a kasannan kasan goben mu babu alheri inba saata da aykin taaddanci ba. Don haka gwamma duka mu tashi yanzu saboda mu canja yau muji dadi gobe. In bamu tashi yauba abunda muke gudubzai faru shi zai faru gobe ko anki ko anso. A halin da Nigeria yanzu take ciki ba addua bane zai kawo mana mafita ayki muke bukata muyi addua mun jima munayi, sakamakon bama hada addua da ayki shiyasa muja gagara zuwa ko ina. Duk wani addua sai an hada da bin kaida sannan ta karbu. Don mutum bazai ruki Allah haihuwa bare tare da yayi aure ba kuma ya sadu da matar ba, don ba zata karbu ba. Don mu tashi mu wahala yau muji dadi gobe, in bama nan wassun mu suji. Ni ina goyon bayan wannan. Akwai kasan da sukayi basuyi nasara ba amman wanda sukayi kuma suka samu nasara sunfi yawa. Muma a bari mu gwada, democracy saida zanga zanga
@Musahalilu-4417
@Musahalilu-4417 Ай бұрын
Wannan gaskiyane wlh
@abdelahsalim3520
@abdelahsalim3520 Ай бұрын
Masha Allah
@BabangidaAbubakar-do3nx
@BabangidaAbubakar-do3nx Ай бұрын
Allah ubangiji yasa mudace
@rabiuibrahim7626
@rabiuibrahim7626 Ай бұрын
Wallahi malan this time around babu maganan wai bamuson wannan ko bamuson wancan Wallahi dagaske akeyi kudena kawo mana 6angaranci . Wallahi yanzu dan libiya yafi dan Nigeria jindadi da Samun yanci kai amasayinsa na dan Adam. Maln Fatan Alheri yakamata kuyi.
@MohamedSalehBaba
@MohamedSalehBaba Ай бұрын
Vive l'Afrique 💪💪💪💕
@SaniYusufa
@SaniYusufa Ай бұрын
😢😢😢 حسبنا الله ونعم
@user-mh1bn7ki9o
@user-mh1bn7ki9o Ай бұрын
Akwai matsala
@JafarFima
@JafarFima Ай бұрын
Gaskiyane malam. Shi yasa ko acikin annabawa babu dan kawuye. Malanta da kawuyanci idan suka hadu sai ya zama matsala. Musaman maganar abinda ya ya shafi Sahara da kuma manufofin yan kudu akan arewa etc...
@abdulahmed960
@abdulahmed960 Ай бұрын
Ina kiran malamaii su ji tsoron Allah su bari ayi zanga zanga domin a magance matsalan Nigeria Talaka yana wahala
@سيفاااالسلهاب
@سيفاااالسلهاب Ай бұрын
Amenn yahayyu yakayyumu
@RashidaHassan-ds1fj
@RashidaHassan-ds1fj Ай бұрын
Saifa anyi kuma bakin bakinka insha Allahu bazeyi tasiri ba
@user-zm4bp4dm5u
@user-zm4bp4dm5u Ай бұрын
Kifuto kije kiyi idan bakida hankali
@Rabbaniy1
@Rabbaniy1 Ай бұрын
Tarbiyya tayi gardama
@RashidaHassan-ds1fj
@RashidaHassan-ds1fj Ай бұрын
Ai babu fashi kuma mara hankali da marasa tarbiyya kun barosu a gida, daurawa ma ba,aji maganar shiba balle wanda ba kowan kowaba Malaman social media
@ahmadmahammad8377
@ahmadmahammad8377 Ай бұрын
Malaman dimokradiyya né ! Tsinannu.
@user-zx4gb6qw7l
@user-zx4gb6qw7l Ай бұрын
Wan nan gaskiyane malan
@user-pe4cy3pg4w
@user-pe4cy3pg4w Ай бұрын
Mu munfara shiri tun yanzu ko wata za ayi ana zan zanga bazamu taba gajiyaba se anbiya mana buqatunmu
@smgcom2908
@smgcom2908 Ай бұрын
Very good no go back
@smgcom2908
@smgcom2908 Ай бұрын
Mallan muna daraja ka kuma kace jirman ka baza mu fada ja goran mu ba mu yan arewa. Dan ku kamashi ko. Zanga zanga no go back. Sai kowa ya rasa
@LauwaliAbubakar-v3y
@LauwaliAbubakar-v3y Ай бұрын
Yansiyasar najeria bar najeria sukesoba da Yan najeria sai bautar kansu da yaryarnsu
@nasirumainasuleiman3146
@nasirumainasuleiman3146 Ай бұрын
Tinda kana samun kudi a social media. Zaka iya gudu zuwa wata kasa. Daga yanda kake bayani ka nuna goyon bayan zanga-zanga. Wannan munafuci ne
@ASADULISLAMTV
@ASADULISLAMTV Ай бұрын
Ok
@user-ne9ch4um6b
@user-ne9ch4um6b Ай бұрын
You should learn to speak truth straight. Most often gaskiya ka ta na gaba tana bayan. Ka kowa kudu, kawo Sahara, why? Kai mallam sauna wa kaike magana a kashi Christians. Allah da yake ruwan Sams Ma Muslim da Krista shi ya Kamata Kai mallami ka yi tunani. Muslim ya mutu, Krista ya mutu. Your talk is always bias. Well you try today 4/10
Malamai Kuyi Hattara da Ƴan Siyasa
10:22
Malam Ahmad Tijjani Gurumtum Tv
Рет қаралды 4,4 М.
Мы сделали гигантские сухарики!  #большаяеда
00:44
SPONGEBOB POWER-UPS IN BRAWL STARS!!!
08:35
Brawl Stars
Рет қаралды 20 МЛН
This Dumbbell Is Impossible To Lift!
01:00
Stokes Twins
Рет қаралды 34 МЛН
Zanga-Zanga, Demokradiyyar da yarjejeniyar SAMOA tare da Sheikh Mukhtar Zinder
17:04
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 26 М.
Wata sabuwa! Dan Bello ya gargadi APCn Kano
24:38
Dala FM Kano
Рет қаралды 27 М.
One-On-One Interview With Education Minister
50:14
Channels Television
Рет қаралды 20 М.