Damben da Labaran dan Gwamba ya hada ranar Litinin tsakanin Abdurrazak Ebola da Jonsina wadanda suka amince za su kara ranar Talata a gidan wasa da ke Ado Bayero Square a Kano, Nigeria.
Пікірлер: 5
@sanimuhammed94254 жыл бұрын
Allah yaba jonsin s'a
@abaajarastashow69634 жыл бұрын
I really Enjoy this Game but i dont know who wins and who loses
@ZANCENGASKIYATV4 жыл бұрын
Kamar johncena yaron ebola ne ya kuma zasuyi dambe a tsakaninsu
@DambeUnlimited4 жыл бұрын
Jonsina Shagon Ashiru Horo ne Mai wakiltar Arewa shi kuwa Ebola Kudu ya ke yi wa dambe. Saboda haka babu abinda ya hadasu za su iya dambe tsakaninsu