Sa6anin siyasane kawai da son zuciya kamar yada shima rara yayi wasu kallamai abaya Wlh inajin takaicin masu kama mata suna kidnappinsu
@SAaduAliyu-zg7mh2 күн бұрын
Ai kai MLM mu fahimce Ina kadosa Dama kai Dan APC ne Kuma tunda nake banta6a yiwakowa hassada Da ba Ko mutanen kirki bare Rara Kuma wlhi bazamuyi Mata fatan alheri bah kadau mataki man
@ibrahchetima77553 күн бұрын
Kunu yawa koko dariya ! Dan izala da dan siyasa manhajin su daya. Ba na kirki sai dan kungiya.
@alhajimusa55043 күн бұрын
Malam ba hassada akeyi masaba kuma ba saboda babban cin siyasa bane Abunda yasa wasu ke murna saboda yace Ansamu tsaro A' Arewa wanda kowa yasan karyane
@muhammadshafiu65043 күн бұрын
Tsakaninka da Allah da lokacin da buhari yake mulki da yanxu,wanne ne yan taada ke abin da suke so. Da rana ake tare hanyar abuja zuwa kaduna, yanzu fa. Sabo da Allah. Haka abin yake tsaka nin Lagos zuwa Ibadan, tsakanin ilesha toll gate zuwa ikirun. Allah ka bamu ikon fadan gaskiya duk irrin sabanin dake tsakanin mu da mutum.