Garkuwa da mahaifiyar dauda kahutu rarara_ sakon barista ishaq Adam ishaq

  Рет қаралды 11,000

RIGASA TV NEWS

RIGASA TV NEWS

Пікірлер: 22
@KhaliphaAbubakar-mj3qz
@KhaliphaAbubakar-mj3qz 3 күн бұрын
Arewa na godiya
@harounaadambana
@harounaadambana 3 күн бұрын
Ameen Allah shi sakama malam da alkairi
@osmangarba2716
@osmangarba2716 Күн бұрын
Amin amin
@ilyasuabdullahi4188
@ilyasuabdullahi4188 3 күн бұрын
Amin
@user-hv3oq5kt5x
@user-hv3oq5kt5x 3 күн бұрын
Allah yasaka da Alkairi
@aliyuadam9849
@aliyuadam9849 3 күн бұрын
JAHILCI NE DA HASSADA IN SHA ALLAHU ZATA FITO
@farouk496
@farouk496 2 күн бұрын
Ameen yah hayyu ya Qayyum
@Alhajigana-fm4ho
@Alhajigana-fm4ho 3 күн бұрын
Ameen ya Allah
@mahamaneidiassoumana8004
@mahamaneidiassoumana8004 Күн бұрын
Allah y'a kareta ga wa innan azalumai
@user-mk9xb3kz4l
@user-mk9xb3kz4l 3 күн бұрын
Amen Malam Allah sakamaka da alkhairi
@user-xf3np7sl1v
@user-xf3np7sl1v 3 күн бұрын
Allah yakiyayeta dagasharrin maqiya ameen
@user-ey7le1mz4l
@user-ey7le1mz4l 3 күн бұрын
امين يارب العالمين
@LaboAbdoullahi
@LaboAbdoullahi 2 күн бұрын
Sa6anin siyasane kawai da son zuciya kamar yada shima rara yayi wasu kallamai abaya Wlh inajin takaicin masu kama mata suna kidnappinsu
@SAaduAliyu-zg7mh
@SAaduAliyu-zg7mh 2 күн бұрын
Ai kai MLM mu fahimce Ina kadosa Dama kai Dan APC ne Kuma tunda nake banta6a yiwakowa hassada Da ba Ko mutanen kirki bare Rara Kuma wlhi bazamuyi Mata fatan alheri bah kadau mataki man
@ibrahchetima7755
@ibrahchetima7755 3 күн бұрын
Kunu yawa koko dariya ! Dan izala da dan siyasa manhajin su daya. Ba na kirki sai dan kungiya.
@alhajimusa5504
@alhajimusa5504 3 күн бұрын
Malam ba hassada akeyi masaba kuma ba saboda babban cin siyasa bane Abunda yasa wasu ke murna saboda yace Ansamu tsaro A' Arewa wanda kowa yasan karyane
@muhammadshafiu6504
@muhammadshafiu6504 3 күн бұрын
Tsakaninka da Allah da lokacin da buhari yake mulki da yanxu,wanne ne yan taada ke abin da suke so. Da rana ake tare hanyar abuja zuwa kaduna, yanzu fa. Sabo da Allah. Haka abin yake tsaka nin Lagos zuwa Ibadan, tsakanin ilesha toll gate zuwa ikirun. Allah ka bamu ikon fadan gaskiya duk irrin sabanin dake tsakanin mu da mutum.
@aliyuadam9849
@aliyuadam9849 3 күн бұрын
To miye ribar masu murna ?
@YauOil
@YauOil 3 күн бұрын
Fulani ne jikukin dan ta ada danfudiwu
@abdourahamanehamma4764
@abdourahamanehamma4764 3 күн бұрын
Kai kada hankali kuwa?
@ishaqibrahimyerima3591
@ishaqibrahimyerima3591 2 күн бұрын
I don't think 🤔 akwai hankali tare dashi.
@UsmanMohammedAdamu-ur6rz
@UsmanMohammedAdamu-ur6rz 2 күн бұрын
Waye Dan taadan uwarka da ubanka