Рет қаралды 1,685
A wannan makon za mu duba tasirin waka da mawaka wajen tallatawa ko kushe dan takara a zaben shugaban Najeriya da ke tafe. Mun gayyato muku Naziru Sarkin Waka da ke tallata takarar Alhaji Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP da ke adawa. Sai kuma Dauda Kahutu Rarara da ke tallata manufofin Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC mai mulki.