Gaskiya maruciya wannan abin da akayiwa humaima akwai zalunci a ciki saikace ba iyayentaba ko kisankai tayi ai bata cancanci hakaba gaskiya. Garama ta mutu kowa ya huta.
@hafsatgalisulaiman2028Ай бұрын
Duk mai hankali bazaice abinda iyayen umaimah sukayi ba daidai bane
@MAB85Ай бұрын
@@hafsatgalisulaiman2028gaskiya miye umaima batayi ba wallahi sunyi mata da sauki
@hafsatgalisulaiman2028Ай бұрын
@@MAB85 sosai ma
@rabiatou1643Ай бұрын
Banda san kai wlh umaima bata shiryu ba aikamata yayi idan kayi lefi kabada hakuri amma ita kullun batayi komai ba hankali da bata dashine uban yake nemomata😂bamu da masoya sama da iyayen mu ni banga lefin ubanta ba ai gaskiya daga kinta sai bata
@MAB85Ай бұрын
@@rabiatou1643wallahi dai
@aishamustapha-dh8ljАй бұрын
Kai wai wannan labarin bazai karebane nagaji wallahi 😢
@MAB85Ай бұрын
@@aishamustapha-dh8lj 🤣 wai dan ma maru buchiyar ta san meta keyi. Ai littafin akwai dadi har yanzu
@aishamustapha-dh8ljАй бұрын
@@MAB85 to ai Yana fita akai wallahi yayi tsayi sosai
@rhodaishaya9228Ай бұрын
Ga tambaya?yaushe wannan littafin zai kare??ya isheni