No video

Martanin Mai Barota Ga yan Agajin Izala Masu Rawa a Masallaci

  Рет қаралды 3,474

الحرمين الشريفين

الحرمين الشريفين

Күн бұрын

Пікірлер: 17
@auwalmuhammad9414
@auwalmuhammad9414 Ай бұрын
Allah yakara Karemu Daga Sharrin Izala Shaggu
@IsahBarau-t7k
@IsahBarau-t7k Ай бұрын
ALLAH SAKA DA ALKHAIRI YA SHEIK MAI BAROTA
@sirbewhy3439
@sirbewhy3439 Ай бұрын
Tsinannu izala ƴan bid'a Makiya Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi Wasallam.
@HassanMuasa
@HassanMuasa Ай бұрын
Gaskiya ne kam Mallam Allah ya kara lafiya Amin 🤲🤲🤲❤❤
@UTHMAANBINAFNACDMY1984
@UTHMAANBINAFNACDMY1984 Ай бұрын
Ai Manzanillah Sallalahualaihi wasallam acikin masalaci ya koyar da sahabbai Radiyallah ANHUM. Kuma agabansa suke wasannin da baisababa a musulunci, irinsu ranakun idi, Sannan su yan izalar da kake nunawa basuce Ibada Mai lada kaza sukeyiba, ko yafi ladar karanta Alqur'ani ba, Kuma basuce Allahne ya saukar musu dashiba.
@AttayaT.j
@AttayaT.j Ай бұрын
Kenan tunda ba Allah ya sabkar dashiba kun yarda bidi'a kukeyiko tunda ba hujja.
@AbdullahiSuleiman-p3e
@AbdullahiSuleiman-p3e 7 күн бұрын
Gaskiyane malam
@MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd
@MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd Ай бұрын
Yan wahala da la'ilaha illallahu wasu keyi da sunce bid'ah ne
@muhammadgonia.2946
@muhammadgonia.2946 Ай бұрын
Allah ya isan saidai kayiwa kanka. Allah ya isa ga dan'bidiah. Jan hakali anan itace Yan' agaji idan Training su rika zuwa filin ko kuma farfajiyar Masallaci yin Training a cikin Masallaci zai haifar da fitini da rashin ladabi ga Alfarmar Masallacin. Kuma Al'ummar ba za su fahimce ku ba. Kai Mai Barota don tsananin son rai sai ta zamemaka dandalin cikin mutunci da zagi don ka tabbatar da wata manufa mummuna da kake da ita ta bi'diah da bautar Sheikhunai. Idan ba don mummunan akidah ba, munji yan'agaji sun kuskure, amma basu danganta abinda sukeyi da ibadah? Sunan abinda sukeyi rehearsal ko Training. Ku kuma yan'bidiah kuna yin abinda yafi haka muni cikin Masallaci rawa, ihu da sunan addini ko zikiri. Wallahi Ahlus-Sunnah suna umarni da yawan zikiri da karatun Al-Kurani Amma sharadi ayi daidai ya umurnin Manzon Allah. Amma sai Tijjaniya kuka chanza zikiri ta hanyar rawa da ihu da dukan kirji da kirkiro Salatin Fatihi ku kace yafi Al-Kurani da Jauhara. Abin tambaya anan wanene ya baya zikiri na gaskiya Izalah ko Darija? Manzon Allah ya koya mana zikirin safiya da yamma irinta ku Tijjanawa ku ke yi? Kuma Sahabbai sun fi kowa yin zikiri amma suna da'ira a cikin masallaci ? Ko kuma sunayi ne daidaiku? Wato Afrad! Mun yarda anyi kuskure kada ayi training cikin Masallaci! toh tambaya itace shin kun yarda yin wazifa bidi'ace? Anan ma san masu son gaskiya! Kana tada jijiyar wuya kamar da gaske amma ina kalmar gaskiya kana nufin karya wato tabbatar da bidi'ar Inyassi da Tijjani dan Morocco. Idan kuma har cikin zuciya da gaskiye ka ke kowa yabar nashi mu rike zikirin da Manzon ya koyar da sahabbai gasu nan birjik cikin manyan littattafai gashi anyi khusarsu cikin kananan littafi kamar Hisnul Muslim da Addu'au Minal Kitabi Was-Sunnah da makamantansu Daga karshe Mai-Barota dan Allah ka kiyaye Alfarmar Al-Kurani wajen Karantawa daidai. Idan baka haddace ba karika kallo idan zaka Karanta haba? Cikin abinda ka ba ta Ga Transliteration Ayar da yake batawa "Waman Azzalamu Mimmam-Mana'a MasajidalLahi Ayyuzkara Fi HasmuHu Wasa'a Fi Kharabiha"... Allah ya shirye mu ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon bi.
@MUSASALIHU-hk7nk
@MUSASALIHU-hk7nk 17 күн бұрын
Wayacema wanan addinine kaji tsoron Allah Kadaina neman suna.
@AbdullahiMusaYahaya
@AbdullahiMusaYahaya Ай бұрын
I do like this 😂😂I do like this
@UTHMAANBINAFNACDMY1984
@UTHMAANBINAFNACDMY1984 Ай бұрын
Mai Barota Mai baro karya. AI BASUCE IBADA MAI LADA KAZA SUKEBA, KUMA BASUCE WANDA BAIYIBA KAFIRINEBA KO BAYA SON ANNABIBA SALLALAHUALAIHI WASALLAM.
@suleimanyusuf3833
@suleimanyusuf3833 Ай бұрын
Mai baro gaskiya a gaya musu ko ba sa so. Amma ai sufaha'ul ahalami ne, wato masu wawar fahimta sai mai rabo ne ya ke juyowa. Ka ji wasu suna cewa ai ba su ce ibada su ke yi ba, amma fa wai a dakin Allah su ke ta wannan bidirin har da qananan yara.Wahabiyanci son rai ne kawai Allah ka tsare imaninnmu masu yawaita shiga birnin Allah da yawan fadin La ilaha illallahu.
@MahamadouYacouba-vj9zr
@MahamadouYacouba-vj9zr Ай бұрын
Hawka batada wouya
@FreeBoy-k5s
@FreeBoy-k5s Ай бұрын
Wannan bazikiribanai malam kay ?
@aliabdulrahman3850
@aliabdulrahman3850 Ай бұрын
Wannan Tadribi ne Askariy ba ibadah suke ba. Idan da gaske ne kayi wa Tijjanawa wa'azi akan dukan ƙirji da suke da sunan ibadah. Ko kuma kayi magana akan Ƙadirawa akan rawar Anfasu mana. Kai dai Munafiqi ne.
Yanzu yanzu Zazzafan Sakon Imam Mai Barota Ga Malam Habib Ahmad
53:50
ОБЯЗАТЕЛЬНО СОВЕРШАЙТЕ ДОБРО!❤❤❤
00:45
黑天使遇到什么了?#short #angel #clown
00:34
Super Beauty team
Рет қаралды 46 МЛН
Алексей Щербаков разнес ВДВшников
00:47
Muhadara ta Musamman Darasi Kan Mutuwar Sarkin Gobir
14:40
HARAMAIN NIGERIA
Рет қаралды 555
Martanin Imam Abulfathi Kan Jahilcin Dr Sani Rijiyar Lemo
41:38
HARAMAIN NIGERIA
Рет қаралды 4,5 М.
Sabon Martanin Mai Barota kan Haukan Sheik Adam Abdallah Dorayi
18:51