Gaskiya wannan abun kunyar da gwammanatin tarayya tabaiyana abun bantakaici ne sosai
@Chamaki-qb9eu21 күн бұрын
Ubangiji Allah ya tsinema majilistar dunkin duniya Amin summa Amin harmada kukanku
@muhammadsanimuhammadmuhamm133823 күн бұрын
Up up
@AminuAbubakar-f7v24 күн бұрын
😂😂❤❤❤😂🎉😢
@assoumanadjaoiri840721 күн бұрын
Ala yawaduo wawaye
@DanMani-xq3on23 күн бұрын
Munagadi ikon Allah.
@yahuzamuhammad35923 күн бұрын
Gaskiya gwamnati ta kasa.
@Ilibom23 күн бұрын
Wannan shirin bana missing. Ina ganin ya kamata kuyi shiri akan matsin da daliban Nigeria ke fuskanta akashen waje sabida hwaduwa kudaden Nigeria. Me zai hana kudaden da ake kashewa dalibai asio kayan bincike, a inganta jami'o in mu. Wlh abin kunya ne idan ka shiga dakunan bincike jami'ar Nigeria. Shin ina anfanin fita waje amma muna kashe namu jami'oi
@faraatech648623 күн бұрын
Walahi kunjikunya
@MuhammadBello-cw3bx23 күн бұрын
Allah ya ya tsayamina
@SalissouIssa-pn9zi23 күн бұрын
Kudai akwai munafukai,
@mamansaadu547523 күн бұрын
Kuji tsoron Allah zaku mutu 😂😂😂😂😂😂😂😂
@mamansaadu547523 күн бұрын
Baba badai DEMOCARADIYA irin tana negeria 😂😂😂😂😂😂😂😂😂To To Allah yasa mudace amma anji kunya wlh
@idrisumar731424 күн бұрын
Umar faruk yakamata kuyi programme akan embassies na nigeria a kasashen waje wallahi wallahi embassies sunacikin kunci babu kudi yin komai balle biyan salaries yau wata 9 sunazaube basuda komai gwamnati nigeria yakamata suturawa embassies kudin biyansu salaries
@muhammadaliyu365524 күн бұрын
Allah dai ya kyauta Allah Ka bamu mafitan alkhairi
@nuramurtala775924 күн бұрын
Ameen Ya Hayyu Ya Qayyum da dukkan Musulmi @@muhammadaliyu3655