Allah yasaka maku da Alkhairi malamai magadan annabawa.
@AbubakarSanimuazuАй бұрын
Allah shi karawa rayuwarka albarka mlm.
@ShamsuSani-t4x20 күн бұрын
Allah akabar Allah yasaka da Alkairi
@jamilaadamuy9975Ай бұрын
Allahumma ajirni fi musibati waakalifli khaira minha🙏😢
@KHAIRANINSHAALLAH99Ай бұрын
Allah ya kyauta dai amma wlh ku kula malaman da ba na Allah ba
@YusufYahaya-b1zАй бұрын
Gaskiya ne malam jakallahu Khairan
@NouraTahirou-zb7ptАй бұрын
Gaskiya ne wllh malan 😂😂😂😂😂😂😂❤❤❤❤❤❤💪💪💪💪💪💪💪💪💪
@nashbash5573Ай бұрын
Allah yabia sheik Mohamed Adam Albany gombe❤❤❤❤❤
@KHAIRANINSHAALLAH99Ай бұрын
Amma fa wasu malaman ne suka bar Allah, kuma wannan alkawarin Allah in dai mun bar Allah tabbas zai barmu😊
@user-tc4rx7vq6rАй бұрын
gaskiyane malan yanzu haka nimazaunin libiya ne malan kusan shekara goma shatakwas alibiya wallahi suyacikin wani halin sai ahankali sunyi nadama amma kuma ina batada anfani
@ALIYUABDULAZEEZ-i1nАй бұрын
Allah yakarawa mallam istiqam
@yusufmuhammed8579Ай бұрын
Assalamu alaikum..... Malam a gaskiya mutane na cikin wani hali na rayuwa koma shi mai jin yunwa mafada cine.... Gashi yanzu mutane nacikin yanayi Malamai kuna wanka kuna saka manyan riguna kuma kuna kumatu, kuna zuwa Hajji da Ummrah da kudi da yawa... Toh kuma shi ai tallaka yasa bakada matsala anbaku naku kason tu ina tallakawa da kukewa wa'azi kuma sai kaga Malamai na girnama 'yan siyasa da suke kwasar kudin al'umma.... Allah na kallon ku kuma mutane suna ganin abunda kukeyi. Allah ya sawaqa. Amin
@MamatOusmanАй бұрын
banza wawa jaki wanda besan me yake ba allah ya chir yaka
@yusufmuhammed8579Ай бұрын
Amin Ya Allah ka shiryeni kuma shiriya ta farkin koyarwar Annabin mu Muhammad S.A.W. Amin Nagode mutun
@UsmanAminu-he3mfАй бұрын
Malan baka san halin da'ake chikiba shiya.
@user-dw2ng7lq2oАй бұрын
Malam Allah saka da 'alkairi
@UsmanAminu-he3mfАй бұрын
Kay'Malan karyache.
@user-io2ms8ho2rАй бұрын
May Allah bless you
@zahraddeeniabubakar8416Ай бұрын
Malam kakayiwa France shari zanga zanga dai sai munyi in bakwaso to kufita daga kasar
@Ustax_NGАй бұрын
To ,daga nan ku San babu alkairi a Cikin zanga zanga, tinda Kuna zagin manyan al'ummai malamai kenan, ku kiyaye bakin ku, ku dena magana ba ilimi.
@muhammadabdulwahhab8566Ай бұрын
Malam A mutu daga Liman, Na'ibi da Mamu. Uban kowa ya mutu tunda Ubana ya mutu. Ai Uba bai fi Uba ba.
@MamatOusmanАй бұрын
Hakane dan dabanya
@africanindustries3708Ай бұрын
Malaman banza da wofi. Sakarkaru
@zahraddeeniabubakar8416Ай бұрын
Malam kaimafa kifuwa zakai ka bar ganinka haka waanan yaran na yanzu ba irin nada bane kuyi abinda yadache kawai ama kaima kifuwa zakai
@user-lr2mv4gw5pАй бұрын
Barshi kaidai barazana ce kawai yakeyi ,lokacin da za'a kifo ma ko ganewa bazaiyi ba 😅
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Ai daga jin hausarsa ta kyauye ce Abu Salma akwai kwafsawa wani zubin wasunsu Na dauka yana da ilimin addini ashe baya aiki dashi, gashi yana hada fitana a wulaqata Mallamai. Kowa yaje ya gyara tsakaninsa da Allah duk abinda mutum yake ya sani Ko wani kuka ta6a Allah baze bariba balle Mallamai masu tuna mana lahira Tsohon video ne na Shk Daurawa da aka dora yanzu, da alama tun lokacin Buhari ne acikin zancansa Kar kuji ku je ku yi abinda ku kayi dama
@umaralimustapha6216Ай бұрын
Shima ai yafada kai dansiyasane kanunamana karara kasaka sunan honorable akarshen addua kuma yace kukalli rigarsa gashinan dai sak Sai munyi idan da gaskiyane to kukar bomana hakkinmu To me tarege
@MamatOusmanАй бұрын
Kai inba jahiba malaminan zakazaga daba kawai
@umaralimustapha6216Ай бұрын
@@MamatOusman kaide ya shafa قل الحق ولو كان مرا ولو على نفسك Wannan dai annabi ne yafada Idan dagaskiyane yafada to bazanyi magana ba sai inyimasa addua Amman akasin haka tasabawa sunna yin kariya gaskiya dachi gareta saidai hakuri
@shamsudeenusman-qw6nrАй бұрын
Malam Ku barsu suje suyi
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Wallahi jiki magayi Gashi kowa yasan 6arnar da yake a doron qasa, kowa yaje ya gyara tsakaninsa da Allah sannan aga dai-dai
@ibrahimsuleiman6873Ай бұрын
Aiko zaka ci ubanka
@africanindustries3708Ай бұрын
Dan uwarka kana da wannan kumatun ai bakasan wahalaba dan uwarka. Uwar malaman gaba daya
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Matasa ku fito akan sa hannu da a kace anyi akan auren jinshi ba akan wani temporary abin duniya ba
@ibrahimsuleiman6873Ай бұрын
Malamai ne suka jawo mamu kan waazin su na son rai
@Ustax_NGАй бұрын
To Kai/ke kuyi wa'azin Wanda ba na son rai ba ,wlh ku kiyaye bakin ku ,ku dena magana babu ilimi.
@ibrahimsuleiman6873Ай бұрын
Ku jefo shege
@yakasaiaminushehu4959Ай бұрын
A hungry man is an angry man
@NuraLdabo-er4tdАй бұрын
Hmm malamai kenan😂😂😂
@africanindustries3708Ай бұрын
Dan uwarka mu gamu a filin dambe mana. Sauna !
@ABDULSALAMAHMED-ze4ueАй бұрын
Magar banzai kakeyi zamuzo gmben muzunguroka aminbarin mugamezakayi masuchi da addini
@ibrahimtukur238Ай бұрын
Malam mun ji zangazanga ba kyau! Amma kar fa a manta da fadan Ma'aiaki SAW "kololuwar jihadi shi ne fada shugaba jahili gaskiya" to gaskiya ilimi Amana ne! Saboda haka a fada ma shugabannin nan gaakiya😢 Amma Malamai sin yi shiru
@abubakarmalam3499Ай бұрын
Kugayawa shuwagabannin sudawo da tallafi kafin afara zanga zanga bakuche kar ayiba
@appapp2264Ай бұрын
Allah Saka malam
@MuhammadSulaiman-cg3xwАй бұрын
Ja can kaba mutane wuri sakarai mara fahimta.
@edrissousseni9968Ай бұрын
Ubanka ne sakarai
@hakimzakariahakimzakaria-ct7eiАй бұрын
Ubanka dan durin uwa wawa jahili kawai
@MaryamUmar-pg7miАй бұрын
Sai munfito
@yusufharunharun-c1sАй бұрын
Yayi malam
@nasiruabdulrasheed39Ай бұрын
Muamalat babu dadi,ba amana,
@user-wg9xy8th9hАй бұрын
😂😂😂😂😂😂😂❤❤❤❤🎉
@MahmoudmadayanaАй бұрын
سبحان الله
@SulaimanIsmail-nv8pgАй бұрын
Andade ba ahaduba
@MamatOusmanАй бұрын
Daba marar tinani
@TruthisOne-hs6ziАй бұрын
In zaben shuganin kasa tayi kyau, mulki ma tayi kyau! Amma munada mantuwa da sauri. Mulki tayi kyau, a cigaba hakan. Saura shekaru 7 da watanni.
@Ustax_NGАй бұрын
السلام عليكم ، malan maganar ka tayi gaskiya, bako ke tunawa da gaskiya ba se me ilimi.
@user-lr2mv4gw5pАй бұрын
Tab dik radda nazo masallacin ka sai na kifo ka daga minbarin nan ,yo dan ka ganka kato muma ai kattan ne