Allah ya kyauta. Amma ai dama kowa ya sayi rariya yasan zata zubda ruwa
@ishaqkhalid6816Ай бұрын
Allah yayi mana maganinsu
@ibrahimabubakar8415Ай бұрын
Allah ya Isa tinibu
@MustaphaIsa-fm4rgАй бұрын
Wai wa yace muku wannan Muslimi ne shi
@zakariyyamustapha7553Ай бұрын
Hmmmm Allah ya kyautata inkaki fadin gaskiya a duniya a lahira zakuyi bayani Allah shiyasan gaskiyarku daku dasu
@abdurrahmanlawal9798Ай бұрын
Me kake nufi kana goyon bayan Gwamnati ne ? Ko menene?
@nashbash5573Ай бұрын
Allah yasaka da alheri sheik lawan Abubakar.Allah yabia.
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Allah kakarfafi musulunchi a Nigeria daduniya bakidaya
@tukurhassan-wu1rcАй бұрын
Allah ka iyamana da iyawarka
@ibsnomaaАй бұрын
Adalcin Allah ne sakayya ga wanda yayi aiki mai kyau koda ba musulmi bane. Dan haka Allah ya sakama Jonathan da alkhairi shi duk wayanda suke yaki da wannan. Anci amanar mu kawai
@muhammadabdulwahhab8566Ай бұрын
Dan Allah in tambaye ku; - Muslim Muslim ticket, masallatai nawa suka gina a Nigeria. - Mahaddata nawa suka yaye. - Maguzawa ko ba ra sa Addini ko Krista nawa suka musulumtar????
@user-cr4rk3cy5qАй бұрын
Jazakallahu khairan
@AbbaUmar-ib8hgАй бұрын
Aslm mashallah
@aishatuyabubakar2416Ай бұрын
Ya Allah ka yi mana maganin su.
@aliyuusman3455Ай бұрын
bada ladahh
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Allah kakunyata makiya musulunchi
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Innalillahi wa'inna
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Nasan gwwmnan kano bazaiyi shiruba
@MustaphaIsa-fm4rgАй бұрын
Malamai basu zabe shi dan ya kawo luwadi ba amma sun zabe shi saboda kudi. Wasu daga cikin malamai
@muhammadabdulwahhab8566Ай бұрын
Kudin ne wan nan gomnatin ke so kawai. Saboda idan a ka ba su , sai su sace. Bayan ga tunbim bashi a kan Yan Nigeria.