Kai allah Shiga tsanin mu da jahilan karshen zamani wa yace Haka ake rayuwa Banza jaki kawai Musulmin kirki baya yanke alaka da dan uwan sa musulmi. Wallahi Sai yin coup d'état nan na gano cewar azzalumai ke cikin kasar nijar domin kowa duk mai samu be damu da dan uwan sa ya ga su nan gareka
@mahamanmoussakazouАй бұрын
Wan hakane allah yayima shuwagabanimu alabarka yabasukarfin gwiwa dataimakon talakawa❤❤❤🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪💔💔💔🇳🇪❤️🩹
@sahabibissala9101Ай бұрын
Dan allah kai kaga gaskiya a wannan shirmen nasa marar imani irin wannan ?