Malam ya ce shi bayyi karatun allo ba sai na Islamiyya. Amma ya yi karatu sosai a hannun mahaifansa kuma ya tasirantu sosai da malamansa wajen neman ilimi.
Пікірлер: 16
@moumounialassan860 Жыл бұрын
Masha allah allah yakarama lafiya da nisan kwana malam allah ya biyaka da gidan aljanatul firdausi
@NajaatuShehu-vp8yt4 ай бұрын
Jazakumullahu bi khair Ya sheikh
@Nawasabdullahijb-ss6ve2 ай бұрын
Masha Allah
@asmauumar7087 Жыл бұрын
Masha Allah, malan wannan fira kam naji dadinta musamman inda kace kana takaici kaga mutun baisan ciwon kansaba.Allah y kara basira
@malankasum14703 ай бұрын
Macha Allah 😊❤
@isamanisaman2028 Жыл бұрын
Mlm Allah ya kara Lafiya da ilimi mai anfani
@idrissayaro9635 Жыл бұрын
Masha allahu bbc kurika kawa malamai na niger
@aishamusagmb2792 Жыл бұрын
Masha Allah Alhamdulillah Allah ya bada saa malam abdulm