Kuna wahalar d kanku nigeria fa ansiyar d arewacin Nigeria gaba 1 ga yahudawa alfarma ce ma akawa yan arewacin nigeria d suke zaune sbd salon daman hk yake maimakon kai tsaye akawo yaki akashe nakashewa masu guduwa sugudu to se akayiwa abun hikima ta yadda kai tsaye bazaka Gane me akeyiba kuna kasar d sunan yan kasa amman masu mulkin kasar bayin yahudawane yadda sukeso hk sukeyi ta addancin kuma sune suka kirkirashi
@BuhariHarou-nf4flАй бұрын
❤❤❤❤🎉
@abuakramhausawi6191Ай бұрын
Abun da yakamata malan inhar kunaso wannan ta'adancin ya kayo karshe kudauki alqura'ani duk me hannu a wannan lamarin na ta'adanci akan alqura.ani
@ibrahimahmad11133Ай бұрын
Kai kowayasai bindiga kuna fatamakanku lokaci
@alioaboubacar6137Ай бұрын
😅😅😅
@user-nm2zo9nu2kАй бұрын
AI BABU GWAMNATI A NIGERIA 🇳🇬 TUNDA BATA IYA KARE RAYUKAN MUTANEN DA TAKE MULKA ??? HASBUNAL.LAHU WA.NI.EMAL. WAKIL