Allah yasaka da alheri sheik musah Yusuf Assaddusunnah ❤❤❤❤❤
@user-qf7ry8up5zАй бұрын
Amin ya Allah
@DANINNAАй бұрын
Allah ya karemu
@mahammadsani469Ай бұрын
لاحول ولاقوة الابالله
@KamalMusa-iv3bwАй бұрын
Subhanallah 😢😢😢
@Muhammadbala014Ай бұрын
Allah yakaremu yakare iyalimmu
@faridaalimadinah1689Ай бұрын
Allah ya kyauta
@mouktarabdal8403Ай бұрын
Chi yasafa har yenxu mahaifiya ta tayi tayi in yi Auré nace mata AA wallh mamana ta stufa tana son tai mako Amma storon mata nakeyi kar inka wo wota taraina min mamana ina storon mata Sosai
@Mamama-v2tАй бұрын
Kayi addu a insha Allah Allah zai baka tagari
@aminamusa4660Ай бұрын
Allah yakaremu
@abuaishaalfurqanАй бұрын
amin
@mahamadou6685Ай бұрын
Ammee yahayu yakayim
@nourimalam126Ай бұрын
إنا لله وإنا إليه رجعون
@Hammatmella2071Ай бұрын
Subahanalla😭😭😭 allah ya iyamana
@abuaishaalfurqanАй бұрын
Amn
@balarabacikaji9259Ай бұрын
Innalillahi wa inna ilaihirrajiuna 😭
@AbdullahiMohammed-c5eАй бұрын
Allah shirya
@AmadounouhnouАй бұрын
لا حول ولا قوة الا بالله
@sdiallof2606Ай бұрын
❤❤❤
@user-uy9dl1yj2pАй бұрын
😭😭😭😭😭
@abbaqjkxkrimandi3160Ай бұрын
Nifa ri wannan maganar ina ji bazanyi aure ba fa Allah ya kiyaye
@abuaishaalfurqanАй бұрын
kar wanjaj ya tsorata ka, kawai ka. nemi yarinya mai tarbiyya kuma kayi bincike
@abbaqjkxkrimandi3160Ай бұрын
@@abuaishaalfurqan Na am malan nidakakegani akwai wata mata tayaudareni tace min ita budurwa ce muna soyayya da ita har sheka biyu da rabi daga baya innace zanje garin su saitacemin babanta baya gida sainabari saiyazu nazu Ni kuma sbd ina tsonta sainace to harnagaji kawai wata rana sai nakira wayar ta sai naji nimijine yadauka sainace ina mai wayar sai yafarazagi saina ce mefaru sai yace nakira matarsa sainace mefaru haka dai nabaci hakuri Ni kuma ɗan Nijar ne kudina da taci wallahi sunada yawa wallahi kuma nayafemata
@ishaqibrahimyerima3591Ай бұрын
Kaima mai laifi ne, gashi yanzu kayi bayanin cewa kana soyayya da wata har tsawon shekaru biyu, wace irin soyayyace haka, a cikin Musulunci babu irin wannan soyayyar, Kwata-kwata ya sabawa shari'ah.
@abbaqjkxkrimandi3160Ай бұрын
@@ishaqibrahimyerima3591 na am bakaganebane naso tabani dama na turo iyayena amma tana min hanyi hanyi ataraba take Ni kuma a Niger nake a diffa Allah yasamudace