BABBAR ZANGA ZANGA ADDU A ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MASIFUN DA SUKA DAMEMU NA NIGERIA DA DUNIYA BAKI DAYA ALFARMAR ANNABURRAHMA AMEEN
@HajaraAbubakar-i5c25 күн бұрын
@@yahuzayusufu7898 Gaskiya kam adu'a itace kan gaba, Allah ya kawo mana mafita
@YUSUFADAMU-b9z26 күн бұрын
Yayidede
@LauwaliAbubakar-v3y25 күн бұрын
Allah yaciynem mogayan malamai. Malaman farda
@MammanMusa-w1z9 күн бұрын
Muna goyanbaya Allah yatemaka
@MuazuGbako19 күн бұрын
Mlm daurawa yana wa,azi domin kudi
@ShuaibuMusab21 күн бұрын
Gaskiya Sai munyi
@toietmoi707727 күн бұрын
Masha Allah ❤❤❤
@MaryamKasimbarde-e6y26 күн бұрын
Masha allah,Allah yabada saa
@Maryam123-zs3ni27 күн бұрын
Allah.kakawomana.sauki.
@user-xx5pq7ys8o25 күн бұрын
Alhamdulillah
@BelloSale-v4s12 күн бұрын
Tinubu
@bashirumuhammad833926 күн бұрын
A slm mu mutanen najeriya yakamata mugane chewa sai Munbada rayuwarmu Koda xamu Kar6i inchinmu garemu gasauran Nbayanmu domin shuwaga baninmu Basada babbanchi dayahudawa Kansu kawai suka sani da ragowar Mutanen dasukeso Inamika xura masu idanu to Saiyunwa takashemu baki daya Domin ayanxu bamada babbanchi Da mutatu to kasamuna yunwa Takaika yakamata musan agarin Neman inchinmune makarasa rayuwarmu Koda da xamu rasa Rayuwarmu sabo da awannan Neman inchi damuke nema ai munyi Shahada idan mukachi gaba da Da Lokacin damuke
@AhmadSani-tc5sw24 күн бұрын
Malaman qarshen duniya
@SeikoDm-lu3xg25 күн бұрын
May Allah help us make peace with them
@AdamumDauda-if3cp19 күн бұрын
Amen
@IbrahimMusa-t5g23 күн бұрын
Nagode
@JibrilUmar-lv9oo26 күн бұрын
Allah uban giji ya bamu mafita
@abakardj469727 күн бұрын
Wallhi malamannan mudungabi daya bayan daya muna yankasu munafikaine
@MurtalaSaIdu-c6w27 күн бұрын
Allah yasa yin wannan zanga zangar yazamemana alkairi A Nageria
@maetrobello858026 күн бұрын
@@MurtalaSaIdu-c6w Allahuma Ameen 🙏 🙏 🙏
@fatimamuhammad796726 күн бұрын
Gaskiya dai an cuci talaka a kasarnan rayuwa tayi tsada
@RashiduUmmi-j1o19 күн бұрын
Na a shi gaba da zan zanga
@RabiatuGidado22 күн бұрын
Allah yayi mana maganin wannan masifa kawai
@AdamumDauda-if3cp19 күн бұрын
@@RabiatuGidado Ameen
@AissataIbrahim-oz5pj26 күн бұрын
Wallahi kuyiduk anbinda zaibaku intchi a arewa 😥😭
@abbasalihu205822 күн бұрын
Don haka, ma su raayin zanga-zanga da yada wannan raayi na da yanci ,haka ma ma su raayin kada ayi su ma na da yancin fadin ha ka. IN DAI HAR DIMUKRADIYYAR CE AKEYI, BA CIN MUTUNCI BA.
@UmarHamma-vy9yg27 күн бұрын
ALLAH yakaimu
@abbasalihu205822 күн бұрын
In adalci ne ai ba duk Malamai su Ka yi APCin ba.
@khalidaliyu-v1x21 күн бұрын
Gafili gamaidoki afito Wanda baiji bariba!!!!!!!
@user-fe4wf6pm4l27 күн бұрын
Kai bawan Allah ka burgeni kuma ya Allah yayi Maka albarka abinda zamuyi daidaine
@abbasalihu205822 күн бұрын
An mai da Malamai garden danga. Malamai su ma 'yan Nijeriya ne su na da 'yancin raayi kamar kowa In dai da gaske dimukradiyya ake.
Gaskiya ne xanga xanga dole ne Duk malamin daya hana xanga xanga aci bura ubanshi Kuma duk malamin daya hana xanga xanga gwamnati tabashi kudine shiyasa suke hana xanga xanga. Anyi anpani lokacin siyasa akan ayi Muslim ticket gashi kuma anyi pani dasu wajan hana xanga xanga
@BelloSale-v4s12 күн бұрын
Ayi zamuputa
@abubakarahmad947927 күн бұрын
WIh zanga zanga ba mafita bache.mafita daya mudawoda abinda shuwagabaninan suka rabamu dashi shine hadinkai wajan zaben chanchanta.
@UmarfaroukGwaska21 күн бұрын
Wai yanzu talaka bashida ikon yafuto yanuna damuwarsa sai wasu malamai su daqilesu ta hanyar fadin bai halatta ba a addini. Zalumcin da shuwagabanni suke Mana ya halatta acikin addini ?
@DalhaIdris-cg2xy18 күн бұрын
😂😂😂😂
@bashirsaidu305626 күн бұрын
Wallh zamu fita kozamu mutu
@Nasihamha636527 күн бұрын
Gwagware zanggg xangg ranga ranga katuroshi kuma😂
@salmanuadam269026 күн бұрын
AKOri.dan.koken
@moosergerber807727 күн бұрын
Da gwamnati da yan majalisa ya rage naku. Ku yi maza maza ku dau matakan gaggawa wajen samar da abinci ishasshe ga yan kasa. Kudaden da kuke zabtara da sunan albashi da allawans ku zabtare su. In ba haka ba karshen zanga-zanga zaku tashi ba albashin ko sisi. Idan kun tsira da rayukanku kenan.
@LauwaliAbubakar-v3y27 күн бұрын
Kuma ba marsan da makaradiyya tinda muga babu adalci acikinta
@abbasalihu205822 күн бұрын
Kuma zancen MUSLIM -MUSLIM ba Malamai su Ka kawo ta ba. Mutane saurin mantuwa ne gare su. Yan siyasa su ka yi promoting din sa.
@UsmanNagari-km5we6 күн бұрын
Munadaga days dagaCiki
@MuhammedJunaidu-l7r27 күн бұрын
Zangggggggggggg😢😂😢
@Yarghanahausatv27 күн бұрын
Wannan haka yake
@user-mq9ui6zt8u19 күн бұрын
munkuna bama tsoran kauri zanga zanga bagudu ba jadabaya
@LauwaliAbubakar-v3y27 күн бұрын
Danhaka wa annan malaman sone akaba kudin muslim musilim sukaraba
@MuhammadSalisu-z4w14 күн бұрын
Haka yake
@AhmadSani-tc5sw24 күн бұрын
Gara na mutu wajen karban enci dayunwa ko dan ta adda ya kasheni
@user-pe4cy3pg4w26 күн бұрын
Ko zamu qare gaba daya se mukawo qarshen zalunchi
@alijibrinali317227 күн бұрын
Gaskiya sai munfito
@AbdullahiAdamu-hx5xf27 күн бұрын
Yakamata dole aiyi zangazaga ko juyin milki
@SmGeneral-l8g27 күн бұрын
Hhhhh yan wahala maciya amana 👎👎
@suleimangane817527 күн бұрын
Wannan gaskiya ne abu-salma
@Musbahuadam-fq6wz27 күн бұрын
Bawani wawan Malami Maganar banzace tunda ba iyayenshi Ake sacewaba Karma wani shegen Malami yakara furta wannan magana
@Abdulrasak-hc1el9 күн бұрын
Video xxxx
@Suhabiboi-r1i5 күн бұрын
Weítedvjpp
@SaleZaki27 күн бұрын
Zangazanga kuabakinekawai koawaya 😂😂😂😂
@LauwaliAbubakar-v3y27 күн бұрын
Bama san mulkin e f c dak wani munafikin malami dakeciy acikin gumnati maiciy da adini ba zamu saurareshiba
@abbasalihu205822 күн бұрын
Don wasu Malamai sun yi amfani da Yancin su na yan kasa sai a dora mu su laifi
@Sadiyamk27 күн бұрын
Malaman nan fa sunci sun sha, shiyasa suke goyawa shugabanni baya suna kashe mu Allah ya bamu sa'a a kansu azzalumai