No video

Malamai kuyi hattara talakawan Nigeria abokan mutuwa suke nema

  Рет қаралды 27,341

RIGASA TV NEWS

RIGASA TV NEWS

Күн бұрын

Sakon malamai ga makunta akan halinda ake ciki a Nigeria Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news mukayi sharhi akai domin ilamantarda daku
Kuyimana subscribe a KZfaq channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
Labarun duniya, labarun hausa, labarun Kannywood,Dr sani rijiyar lemu,Dr Ahmad gumi,Dr abdallah gadon kaya, Nigeria, bola tunubu

Пікірлер: 42
@ameenahaliyu5848
@ameenahaliyu5848 Ай бұрын
Banso su kula shi ba dama trending yakeso yayi don yasa ko giyan wake yaro yasha yasan wustiyar rakumi tayi nisa da kasa.
@younisissa3021
@younisissa3021 Ай бұрын
S a w
@saniabdullahibatsari8888
@saniabdullahibatsari8888 27 күн бұрын
Yo malaman da basu tsoron allah susukacee ayi musulum musulum kuma anyi kuma musulminnan susukafi shiga maala kuma kunki fadawa showa gabanni ga masalar da talakka yakeciki kuma talakka yatashi dun yanunama masalatai kuma kuncee a.a kadamuyi toma kuke nufi malamai to wannan abin yana da nasaba da minafuncee akanku malamai allah yasa mudacee amin
@maazoukazza-yz9mt
@maazoukazza-yz9mt Ай бұрын
Malamai muna baku shawara cika baki wallahi ba naku bane sabida taron mutane yafi qarfin ku wallahi in kunnai yaji to gangar jiki ya tsira.
@AdamOumr
@AdamOumr Ай бұрын
Malan kaci kudin gomnati ko toh allah najiraka madakata
@IshaqKabir-gw9re
@IshaqKabir-gw9re Ай бұрын
😊😊
@maimunahussain4896
@maimunahussain4896 Ай бұрын
Malamai masu daraja ne. Allah ya qara muku lafiya
@leny559
@leny559 Ай бұрын
Mu ashirye muke da mu ba Malumma addini kariya daga yanzu har iyakar rayuwarmu...duk daniskan da yaga zai iya cin mutunci malami ya tsira. In ya fasa Allah ya tsine masa.
@user-jy9gx2ht4e
@user-jy9gx2ht4e Ай бұрын
Wllh wllh wllh malamai baku kyou tawa talakawa ba kuma sai karena kanka kafin arena ka
@saifullahiibrahim5676
@saifullahiibrahim5676 Ай бұрын
Zanga Zanga No Going Back
@AlhayatAlhayat-jr8wq
@AlhayatAlhayat-jr8wq Ай бұрын
Zuwan wasulahira noback
@mukhtarabdullahi4224
@mukhtarabdullahi4224 Ай бұрын
aiki da Ilmi shine ba ilmin ba
@mustaphamohammed5343
@mustaphamohammed5343 Ай бұрын
Ai imma ya tsaya a janyo mallamai su gode Allah, wallahi in basu garaba akan mumbarin saidai suji dalma 👉
@mukhtarabdullahi4224
@mukhtarabdullahi4224 Ай бұрын
malamai suna sai da ayoyi ga yan siyasa dan bukatarsu
@AlhayatAlhayat-jr8wq
@AlhayatAlhayat-jr8wq Ай бұрын
Karyakakeyi zakagirbi abindakashuka bariday ayizanga zanga zakagamakomanka yaro zakadauki nauyin abindayafaru yaro
@Sadiyamk
@Sadiyamk Ай бұрын
To kungani fa sau daya tal aka taba malamai gashi sun fito suna kumfar baki
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 Ай бұрын
A dole su yi kumfar abaki so kuke su yi shiru yaronan Abu Salma yace a tunkudosu a garin yin hk ya jawo a raunanasu ko a sheqasu zuwa lahira idan da qarar kwana Shawara suka bayar ba dole suka yiwa mutane kada su yi zanga zanga ba
@ummuabdullaah7823
@ummuabdullaah7823 26 күн бұрын
Yanzu da ace wani ne yayi wannan maganar ba'a cikin ƴan izala yake ba da ba'a san iya zagin da makwadaitan ulamaussu'i nan zasu yi ba amma sai Allah ya takaita abun a cikinku ne 😢😂 Sannan daga lokacin da kuka juyawa Allah da Manzonsa baya dole ne kimar ku da mutuncin ku su zube kowa ya taka😂😂😂😂 in kunne ya ji toh jiki ya tsira dan yanzu kan mage ya waye. Mu gane Malam gaskiya da kuma masu saida mu akan biyan buƙatar su ta duniya mun daina bin masu ci da buguzum
@ibrahimmuhammad2307
@ibrahimmuhammad2307 Ай бұрын
Malamaidai ba abinwulakantawa bane game hankali da tarbiyya
@iliyasuhassanmealewa9144
@iliyasuhassanmealewa9144 Ай бұрын
Toku meyasa bazakugayawa govnati gas(iyaba talakan nigeria nacimin wahal. Toku wani mataki kukadaukka
@hassanmusasada4251
@hassanmusasada4251 Ай бұрын
Malaman duk sun fusata antaba su malamai babu abinda zaku gaya mana
@adamumusa7813
@adamumusa7813 Ай бұрын
To ku malamai masu tar iyya kuje ku sami shugabsn kasa kai tsaye ku gayamai ya maida tallafin frtur domin mutane su sami sauki.Allah Ya biyaku.
@MalamGarba-uo9jt
@MalamGarba-uo9jt Ай бұрын
Kai. Najira. Ba. Kasri. Musurimi. Bani
@ladidialasan7441
@ladidialasan7441 Ай бұрын
Yanzu da akataboku aiduk kunfito kunata borin kunya,malaman bariki kawai
@abubakaribrahim4410
@abubakaribrahim4410 26 күн бұрын
Yan'Iskan malamai makwadaita, mayaudara,masu ci da addini
@auwalmusa4044
@auwalmusa4044 Ай бұрын
Lokacin da Sayyidina Umar (AS) andawo daga Wani yaki cikin ganimar da akaraba yadinka watariga wacce yadin dayayi amfani da shi yafi kasonsa, Yafito ya hau mumbari nan take kafin ya fara Magana... Wasu sunfusata sukace baza su saurare shiba, ya akayi yadin sa yafi nakowa, Harsaida yanemi danshi Wanda Yana cikin mayakan da akaje yakin dasu, yay bayanin cewa shine ya baiwa babanshi nasa kason da ya isheshi wada tacciyar riga... Don haka Malaman mu Munsan cewa Sayyidina Umar yafi ku sanin Allah Kuma yafi ku sani. Dukda tawayen da akamar ba surutai ya tsaya yi ba... Mataki ya dauka na kawo Masalahar wanke kai... Ba fada ya kamayi da mabiyansa ba... Malamanmu ayanzu mu abinda mukesonji daga gare ku shi kumaramana baya mufita daga halin da muke ciki. Idan Kuma baza kaiya ba kabar mu mukwatowa kanmu 'yanci da yaran da sukeji... kuji tsoron Allah kugawa gamnati gaskiya... Talakawa na mutuwa da yunwa...
@user-ps4iv4fn8f
@user-ps4iv4fn8f Ай бұрын
yayaizangazanga😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲👍👍👍👍👍👍👍👍👍👍🇳🇬🇳🇬🇳🇬✅✅✅✅✅
@lawantajudeen2583
@lawantajudeen2583 Ай бұрын
Wallahi mallamai ku kuka janyanwa kanku wonna rashin kunyan sobida haka kujara damokadirya kafirci ne kuma ya yeda ayi zagazanga INSHA ALLAH sai mufito kobakuaso
@hassanmusasada4251
@hassanmusasada4251 Ай бұрын
Malaman kudi, ina wata Daraja mal aliyu kaduna
@Speedyvampir2
@Speedyvampir2 Ай бұрын
Duk Mallaman nan sun karbi kudin zuwa hajji ai ba za su fada wa gwamnati gaskiya ba.
@waziriarsenal1443
@waziriarsenal1443 Ай бұрын
Kai malan meeting ne har 2 dare🤔
@salmanuadam2690
@salmanuadam2690 Ай бұрын
Kuma.bafashi
@UmarYahya-zp5kn
@UmarYahya-zp5kn Ай бұрын
Kai dallah ware kadamu damemu dawani lawan trayem shima albashi gwamnati take bashi malamin tane yazegoyi bayanka
@MusaLawal-fg8lc
@MusaLawal-fg8lc Ай бұрын
Yan iskan Malamin qazamai kawai
@user-nm1ey3pd6h
@user-nm1ey3pd6h Ай бұрын
Wannan ya kamata amasa adalci indai bazalintarsa za aiba
@hassanmusasada4251
@hassanmusasada4251 Ай бұрын
Abu salma kafadi gaskiya, malaman nan suna neman gabane wadda zata basu damar Hana zanga zanga, da suna hadisi yace
@SHEHUDANLADISHAGARI
@SHEHUDANLADISHAGARI Ай бұрын
When a man says essay malerman benzene
@AdamOumr
@AdamOumr Ай бұрын
Assalamu alekum shine malan yaro yace duk malaminda yace kar ayi zanga zanga shima yanada nashi laifi saboda malanmai suicide kudin gomnat basa cikin halin matin rayuwa amma malanman nigeria cikin kashi dari to 75 malanman gomnatine basa fada gaskiyya toh ya makomar su take à adinnin musulinci
@ABDULSALAMAHMED-ze4ue
@ABDULSALAMAHMED-ze4ue Ай бұрын
Batureku za ayiba amumbari wlh dukan tsiya za aimuku
@ismailaibrahim3199
@ismailaibrahim3199 Ай бұрын
Toh ai mu jira muke muga dan iskan da zai daki malami wallahi da ya gane bashida wayo
@mukhtarabdullahi4224
@mukhtarabdullahi4224 Ай бұрын
علمواالسوء لم تقولون مالا تفعلون
@SaniRabiuusman
@SaniRabiuusman Ай бұрын
Kugayawa shugabanin gaskiya bakugayawa talakawaba malan yanzu dayawansu magada arnabaya me wllh
Schoolboy Runaway в реальной жизни🤣@onLI_gAmeS
00:31
МишАня
Рет қаралды 3,9 МЛН
wow so cute 🥰
00:20
dednahype
Рет қаралды 30 МЛН
Abinda muka Tattauna a ganawar mu da Tinubu...Sheikh Kabiru Gombe
12:38
Gwani Islamic Channel
Рет қаралды 63 М.
Bello turji ya tona Asirin masu daure musu gindi, murtala asada  yayi tsokaci.
33:45
Fashin Baki 11-08-2024
2:08:24
AUDU BULAMA BUKARTI
Рет қаралды 58 М.