Allah yafi qarfinsa Allah qara kare musulumci da musulmai
@BabayoZubairu-ff9kv5 күн бұрын
❤
@AhmadAbdullahinamadi8 күн бұрын
Kai Malam Ai Dai ji tsoran Allah
@OkashaabdullahAlfauzan8 күн бұрын
gaskiya ana halin ƙunci fa sosai a Nigeria 😢😢😢 ya kamata duk malamai da sarakuna na arewa da kudu su haɗu suje a samu wannan mutumin akan matsalan yunwa da ake fama dashi
@ismaelishaq90356 күн бұрын
Karyan banza Ba kukuka saka kasan acikin wanan lahin ba ta hanyar addini