Masha Allah abu salmer Nigerian need guys like this! Allah yasa mudace
@umeenoyrat4130Ай бұрын
Abu salima you are right God bless you my brother ❤❤❤
@MansircryptoclassАй бұрын
Wlh ba gudu ba ja da baya sai Munyi zanga zanga inshallahu
@zakariaabdullahiАй бұрын
Allah ya kawo mana qarshen duk wani azzalumai maqiyan arewacin Najeriya ya rabbil alamen 😭🤲🏻
@asalmanghАй бұрын
AAMEEN
@IbrahimaatАй бұрын
Sheikh Nura Khalid daman Nansanka wajen fadar gaskiya, Allah sakama da Alheri
@OkashaabdullahAlfauzanАй бұрын
Hahahahahahahaha wai da munSan cewa za'a yi juyin mulkin ba zamu jira ba ,, gaskiya ne abu salma Masha ALLAH
@umarmuazu570Ай бұрын
Allah ya maka albarka abu Salma Allah ya kara daukaka da nisan kwana
@IsaikayakubАй бұрын
Abu Salma kayi kokari Allah ya kare ka daga sharrin Yan siyasa
@MustaphaMagaji-dh9hpАй бұрын
wannan gaskiyane Abu salma Allah yasaka da alkhairi
@user-fq6dr8fm4oАй бұрын
Alfurqan, thanks for the summary. Comprehensive.
@nasermukutar-iw3lyАй бұрын
اللهم صلِّ وسلم وبارك على نبينا محمد 🌺
@AbdouIbrahim-Ай бұрын
Allah yasa mudace
@NuhuMurtala-d4qАй бұрын
Thank you Abu salma❤❤❤
@AMINUSANI-s4bАй бұрын
Malamai kuji shoron Allah
@babangayougayou1094Ай бұрын
Idan har dama zata samu A Najeriya juyin mulkin daidai ne ❤❤❤❤❤
@LawaliTOROGao-sq2tzАй бұрын
Nigeria Allah ya taimakeku Allah yasa kuyi nasara Akan wanan lalatantun shugabanin🇳🇪👈🤲🤲
@asmaasmau166229 күн бұрын
Ameeeeen muna godiya
@yahayamyusuf978124 күн бұрын
Ameen muna godiya Dan uwa musulmi Allah yabar zumun ci
@MurtalaSkАй бұрын
Akwaiwanda sukabadagoyonbaya abusalma allah sakada alkhairi
@hauwabako8081Ай бұрын
Mallam Nura Khalid Allah ya biya ka for Telling the truth.
@AbdullahiSale-ou1woАй бұрын
Malam abusalma allah yasakamakada alkairi
@JoshuaHamisuАй бұрын
Masha Allah ya jikan mu da rhm
@saadoumahamadou3258Ай бұрын
نيجيريا بلد العجائب إن الله لا يغير مابقوم حتى يغيرو مابأنفسهم
@Speedyvampir2Ай бұрын
Gaskiya Abu Salma kana da gaskiya. Ka yi magana na hankali. Allah ya kiyaye Ka. Idan adalci za a maka Ka fi su gaskiya. Allah ya Rufa asiri. Ameen.
@HASSANBabufahiBabufaciАй бұрын
Assalamu alaikum, sunana Abubakar Dan Filani, ina karatu a Senegal a makarantar Kaucal Abdullahi Inyas. Ina so in yi magana game da zanga-zangar da za a yi a Najeriya. A 'yan watannin da suka gabata, mutane a Senegal sun yi zanga-zanga, duk da cewa suna bin dokoki, amma da yawa sun rasa rayukansu. Idan aka kwatanta da Najeriya, akwai bambanci sosai, domin na san matasan Najeriya suna da fushi da gwamnati. Ba wai bana son zanga-zangar ba ne, amma na san wasu ba za su bi dokoki da ka'idoji ba, saboda na ga haka lokacin annobar corona. Ina rokon ku ku yi taka-tsantsan sosai, saboda na ga yadda abubuwa suka faru a Senegal kuma ina tsoron abin zai iya kasancewa mafi muni a Najeriya idan ba a bi dokoki ba. Allah ya ba ku nasara, amma ku kula sosai domin kaucewa matsaloli. Nagode.
@user-qj8vk4qr7pАй бұрын
Amin. Allah ya sa mu dace
@IbrahimMubarak-sd2bxАй бұрын
Haka yake
@yahayamyusuf978124 күн бұрын
Gaskia muna godiya sosai
@ashantymuhamd1266Ай бұрын
Wallah nikam banga laifin mgn abu salma ba
@SaudatAbdullahAbdullahАй бұрын
Abu salma kana da gaskiya kuma muna bayanka dan Allah ina rokon ka kada kabari shedanun malamai su razana ka dan wlh kana kan gaskiya sukuma ba ita suke soba , sunsaba yaudara da karya shiyasa abun ya bata musu rai.
@OkashaabdullahAlfauzanАй бұрын
Masu cewa kar ayi zanga zanga ,,, TOH wanne matakai zasu ɗauka dan hana wannan abun?? Kawai ayi zanga zangan lumana
@MuhammadAbubakar-yu4wmАй бұрын
Gaskiya ne wlh alayeyma albarka
@maidugumuhammadАй бұрын
Ina Mai bada shawara cewa matasa su hada Kansu a 2027 a samu a daura matashi a kan mulkin Nigeria🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
@user-ez8ki5xp6bАй бұрын
Wlh yan Nigeria suna cikin masifa dawayona a mulkin Babangida nakesiyan Gero Naira 8 haka mulkin abacha naira goma naira 9 kuma ga wutar lantarki kullum to me yasa yan siyasar Nigeria suka hana mu lantarki da noma kuma sace mu ake kashemu ake ga tsadar fetur da komai to me yasa mulkin siyasa yazama masifa a mulkin soja duk wanda yayi kisan kai kashe shi ake to me yasa yanzu babu hukunci kai wlh babu masifa irin mulkin siyasa a Afrika aduniya babu alkhairi acikin ta wlh
Masha Allah Abu Salma ya fito ya fadamana su waye na kusa da Allahu???
@aliyushehu304Ай бұрын
Abu Salma💪👍✅
@aliyouhaidar6692Ай бұрын
Allah yadaga maigaskiya
@uzaifaadamsjos9183Ай бұрын
Nice brother
@NasuruNaskoАй бұрын
Malammai kuji tsoron Allah kudaina karbar kudi kunacin amanar yan kasa Allah ya isa
@aminasali743Ай бұрын
Kai Abu saima kayi laifi Wanda yasan darajan iyayensa zai Fadi haka wlh ubanka baisan tarbiya ba komai kafada kame kame kawai cewa kayi ko kowani Malamai Sha Sha tsohonkane tsohon banza
@umaralimustapha6216Ай бұрын
الحمد لله ماشاء الله لا قوة إلا بالله
@musarabia8962Ай бұрын
ya Allah kah kawo Suki
@user-gt3dq2tz4pАй бұрын
Allah yakawomana soki
@KwaifaSardaunan-wq6ek18 күн бұрын
Wallahi duk Babu abunda yakawo Muna wannan Kamar barin Allah kawai mutuba mukoma ga Allah gashi nan n iska suna samu cece kuce da malamman mu na addini Allah kabamu iKon tuba kamin lkc ya kuremuna
@umarIderis-v1w26 күн бұрын
Ya Allah duk wanda yake dasa hannu acikin zalumcin bayin Allah Allah ka kawatdashi.
@ibsnomaaАй бұрын
Da wanda yace ayi da wanda yace kar ayi duka uwarsu daya, sai munyi zanga zanga wallahi insha Allah
@haliluada9045Ай бұрын
🙏🙏🙏
@murtalaabubakar2215Ай бұрын
Tabbas kullun Sai Sun kashe mu Kuma Babu Abunda Ake yi musu karshe MA Sai Basu uzuri Ake yi
@dausiyakarkarna1811Ай бұрын
Allah kamana jagora😢😢
@zeelahabdulhameed8332Ай бұрын
Abu Salma gaskiyane
@saniabdu4947Ай бұрын
Ina goyon bayan ku matasan Najeriya yakamata ku fito maza da mata kuyi zanga zangar lumana al'umma suna cikin matsalolin rayuwa
@AbdurrahmanUmarIbrahim-r4cАй бұрын
Akwai malamai nakusa da Allah Amma ba irunkuba saboda ku bakwa chikin wadan da sukeshan wahala shiyasa
@mashaallahmybrother613724 күн бұрын
NIMA NAGA HAKAN DA ACHE MALAMAI SUN FARA BAWA MASU ZANGA ZANGA GOYON BAYA DA JAMI'AN TSAROMA BAZAAU TABA BASU MATSALA BA ALLAH MANA MAGANIN KOWA DAN RAHAMAR KA MUNA CHIKIN WANI HALI A KASAN MU ALLAH KA DAFA MANA GASKIYAN KANE 😢😢😢😢😢😢😢😢
@NassirAli-dc1stАй бұрын
Abu daya ne ya batamin rai daya ce ajefo malam daga kan minbari Aman ai zanga zanga kowa danashi ra'ayi Wani zeyi wani baze yiba
@ibsnomaaАй бұрын
Da kyau Abu-Salma, raddi na ilimi. Ka biyani, ka kashe su da kunyar su
@yahuzayusufu789829 күн бұрын
ALLAH YANA GANI BAYA BARCI ALLAH IDAN WANNAN ZANGA ZANGA ALKAIRICE ZATAZAMA SANADIYYAR FITARMU DAGA WANNAN MATSALAR ALLAH YASA AYI ASA A IDAN BAZATAMA ALKAIRIBA ALLAH YAKAWOMANA MAFITA CIKIN SAUKI ALFARMAR ANNABI DA ALQUR ANI AMEEN
@user-qj8vk4qr7pАй бұрын
Wannan maganar itace maganar gaskiya Kuma munanan muna bayanka Abu Salma, zanga-zanga ba gudu ba ja da baya.
@SalehahmedYakubu-lj5mmАй бұрын
Ameen ya Allah.
@user-sl4ze5mk9lАй бұрын
Abu salma na goyi bayanka dari bisa dari wlh duk malaman zamani da zamanisu Allah ye sa mudace
@SaadatuMuhammad-y6z24 күн бұрын
Allahyasaka
@ChafaiRassataАй бұрын
🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏💪💪👌
@abakardj4697Ай бұрын
Abu salma Good
@umarmuazu570Ай бұрын
Kuma wallahi muna tare da kai
@muhammadgamboabdullahi6703Ай бұрын
Subhanallah
@user-ir9fe7nw6dАй бұрын
Abu salma ina tare dakai
@saadgobindatv24Ай бұрын
Ya Allah kasa mu dache
@anwarsagirmustapha2072Ай бұрын
Abu Salma Muna Tare Da Kai, Kuma Mun Fahimce Ka ,Allah Ya Kara Basira.
@HarounaOusseiniDjiboАй бұрын
Kai Abu Salma mai yasa ka anbaci sunan Malam daurawa
@ibrahimmasta-hs2hcАй бұрын
in izalama wani lakaci sona ayiki da ladabi
@AbdullahiSale-ou1woАй бұрын
Wanan bazargibane shak nura yayi
@balaaliedo24324 күн бұрын
Oyo Kasa ta 😢😢😢😢
@SabituSani-n8k29 күн бұрын
allah yakara lafiya
@user-qj8vk4qr7pАй бұрын
Wai shin su wadannan malaman gwamnati ya kamata su yi kira a gareta don ta yi maza ta fara gyarawa ko kuma martani za su tsaya yima masu goyon bayan zanga-zanga? Allah ya sakawa prof. Ibrahim makari da alkairi ai ba raddi ya tsaya yi ba, ya fito ya yi kira da gwamnati a kan ta kara kokari wajen gyara. To Allah ya saka masa da alkairi.
Allah ya kyauta amma dukanmu ya kamata mu jara halinmu wlh saboda mu kammu bamu tausayawa kammu shiyasa muke samun shugaban ni daidai da halayenmu. Inda ace duk wadda yake da abincin wata guda ko na sati guda zai diba ya bawa makocinshi da wahalar bata kai haka ba
@ibrahimbelloruba836Ай бұрын
Ina goyon bayan mu matasa mufito muyi zanga zanga in har zata zamo mana mafita a kasar mu nigeria.
@SabiuMharunaАй бұрын
To ai malamam sune magada annabawa amma idan zasuyi abinda yadace yakamata sufadawa shugabbini yunwa ce zata kashe dalibansu wato su malamai
@MahmoudmadayanaАй бұрын
Barka
@SabiuMharunaАй бұрын
To ai malamam sune magada annabawa amma idan zasuyi abinda yadace yakamata sufadawa shugabbini yunwa ce zata kashe dalibansu wato su mallamai
@user-lr7jv5rz2zАй бұрын
😭🇳🇬😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@BasiruAdamu-d8tАй бұрын
Abu salma kayi daidai correct allah ya biyaka da mafificin alheri
@auwalsabiu2231Ай бұрын
Dama abu salma laifinsa gudane da yace ajeho malami daga kan mimbari yace koda malaminane. duk da ya dawo ya gyara kalamansa, Amma wasu da yawa zasuyi ta amfani da first video nasa. Allah yasa mu dace.
@NassirAli-dc1stАй бұрын
Wlh hakane nima abinda ya batamin rai kenan
@lawantajudeen2583Ай бұрын
Wonna magana wonna yaro gaskiya ne yayi daide
@user-yu4bh8ok8eАй бұрын
🎉🎉🎉❤💪🇳🇬👌🥰🥰
@kabiruumar3453Ай бұрын
Wannan haka take
@NassirAli-dc1stАй бұрын
Abu salma bayada tarbiya
@SabiuMuhammad-bf6dwАй бұрын
Ku
@AmirisyakuLawanАй бұрын
Muna tare da Kai wannan gaskiyane sai anfuta
@abubakarbaba9051Ай бұрын
kai Abu Aisha,akwai munafukan malamai wanda a fakaice gwamnati suke karewa,mufa matasa kawai ku kyale mu.
@user-bn3oq7vf5oАй бұрын
🙏🤲🤲🤲🇪🇭🇪🇭🙏🙏🇳🇪🇳🇪
@user-qz3bz2pn9gАй бұрын
Kai wanan garan ijiyabirine dagabayane kakesu kagaramaganaka
@DahiruLawalibimbisoАй бұрын
Wan nan Malam in shi mutumen kirki ne
@aboubacarhaaboubacarhassan2688Ай бұрын
wly malam inde anason talakawa susamu futo to dole sefa annunama gwamnati cewa ita bakowabace saboda wanan talakawa sune sukaturaku zuwa wanan shugabanci miyasa sukaraina mutane saboda anahana talakawa nuna damuwarsu kawai abu guda zasuyi kar sutaba kayan kowa idan takama ayizaman dirshin kar wanda yatashi daga wurinshi dole sai anyi abinda talakawa sukeso idan bahakaba kawai shugaban kasa yayi murabus kuma mutanan arewa hadin kai shine zaikawo sauyi cikin kasa duk wani dan sanda dazai daga hannu akan talakawa akai dan banza kasa
@al-furqanwalhudatvАй бұрын
Gaskiya ne
@NassirAli-dc1stАй бұрын
@@al-furqanwalhudatvgaskiya malam abu daya ne ya batamin rai daya ce ajefo malami daga kan minbari kuskure Ya kamata agyara
@NassirAli-dc1stАй бұрын
Maganar gsky abu salma yayi rashin da.a
@1ggGyt-op7lrАй бұрын
gaskiya bekamata afadawa malamai hakaba agara allah yashiryardamu
@aboubacarhaaboubacarhassan2688Ай бұрын
Wly malimai sune sukajama kansu inda basusa kansu cikin wanan bawanda zai anbaci sunan malimai cikin wanan saboda hakan yasa malimai mafiyawansu basa kishin talakawa sunfi damuwa da shuwagabanni saboda su anabasu rabonsu