Рет қаралды 5,896
Wannan Karatun Littafin Fiqhusseerah ne, Wallafar Professor Zaid Abdulkareem Zaid. Wanda Marigayi Sheikh Muhammad Auwal Adam Albaniy Zaria ya ke gabatarwa a lokacin rayuwar sa.
Wannan shine Darasi na 82. A makarantar Daarul Hadeethis Salafiyyah Zaria Nigeria (DHSN) ya gabatar da jerangiyar karatukan.
Allah ya gafartawa Malam, Ameen!!!