Muna goyan bayan zanga zanga allah yasa karshan mulkin karnukan turawan yamma ne yazo karshe
@user-mb4wm9jd2zАй бұрын
Ameen ya Rabbil Alamina ya Maliki yaumiddeen
@AbubakarMuhammed-sw3ipАй бұрын
Dr Idris Allah ya saka alhayre mganganun mallme guda beyo suna gasgataka wallahe
@khaleefazulfa933Ай бұрын
Imam Idris abdulaziz bauchi mujaddeed indai fadar gaskiya ne saidai abiyo bayanka mun yaba da kokarinka Allah yayi maka gafara Amin ❤❤❤
@hassanmusasada4251Ай бұрын
To Ire iren Wayanan malaman sune malaman Sunna kuma malaman Allah, Babu Suka Babu zage zage, gaskiya tsabarta, Allah yasa ka ma malaman da Alkhairi ❤❤❤❤
@fact4420Ай бұрын
Alhamdulillah Yanzu na samu karsashi na cewa mu yan arewa kai ba ma mu yan arewa ba Ina iya cewa Yan Nigeria muna da manufa a goben mu. Tabbas na yi farin ciki 100% Allah Ubangiji ya ba mu nasara.
@salisujibrin654Ай бұрын
Alhamdulillah jinger da irin wa dannan mlm Allah ya Kara tona muku asire
@ahlynass4565Ай бұрын
Fantami isa Ali jazakallahu khairan
@HassanMuhammad-z6zАй бұрын
Assalamualaikum warahmatullahi wabarakahu wa danan malam sai dai muce Allah ya isa do min sun ci Amanar mu kuma sun ci Amanar Addani Allah kagani Allah kabimana hakkinmu😭😭😭
@SalehMuhammed-pp9hfАй бұрын
Aishi dama fantami Dan iskane Maison neman suna da munafurchi da chin Amana da karya Allah ya tsinemar albarka duniya da lahira Amin summa Amin
@hassanmusasada4251Ай бұрын
Irinku mukeso masu fadar gaskiya ga Al umma bama su badda mutane da akida bà, ❤❤❤❤
@asic349Ай бұрын
سلام. جزاك الله خيرا
@usamadanlami6914Ай бұрын
Wllh gaskiya daya allah yakara lpy sheikh sani yahaya ???Allah yakara Dr. Ikan allah wllh gaskiya daya
@SaifullahiIdris-f9nАй бұрын
Hmmm! Inzakayi magana kayi adalci ko kana kusa da mutum Amma mu yanzu bamayi shiyasa muke Shan wahala! Allah yakiyaye gaba amin😢
@issayacouba8712Ай бұрын
Gaskiya pamtani ya kamata ka shiga taitayin ka a matsayin ka na masani wallahi ka guji Yan dimokwaradiyya !
@magajiidris-vu6gvАй бұрын
Salm wallahi "yan arewa kunji kuya Allah zaisakawa mabiya tunda kun rabakan Al.uma
@magajiidris-vu6gvАй бұрын
Salm wallahi bana qungiya Amma dawata qungiyarche mal mantane sukayi wanna abin hhhh
@AmadounouhnouАй бұрын
جزاكم الله خير الجزاء
@zahraddeeniabubakar8416Ай бұрын
Ku mastalarku waanan kananan ustazan duk lokachin da akazo maganar neman yanchin matasa daga hanun azaliman shugabani da lala tatun malamai irin su buhari da bola t sai ku dinga kokarin wawantar da hakalin mutanen nigerian saboda mayan malamai subaku dan wani abu to kusani daga yanzu mundena yarda da maganar ku zanga zanga sai munyi ba fashi in sha Allah
@fatimaabdulkadir8313Ай бұрын
Zanga - Zanga baya bukatan shugabanci a bayyane. Akwai hikiman yin haka. Kudai kuci gaba da fadakar da matasa akan zanga- zangar numana. Allah yasa hakan ya zamo alkhari amin.
@umaralimustapha6216Ай бұрын
Gaskiya Buhari yanada niyar jara Nigeria abinda ya hanashi aiki mutanen bayarsane lokacinda yanuna zaiyi aikinsa kwotakarfi sai suma suka sakamasa guba sannan kwowa yaga niyarsa akaimasa addua saida yazo sai ya chanza ra ayi domin lafiyarsa yana hannunsu domin yakarbi sharadin zai bisu kafinnan aka barshi yatoho yakamata mutane susan wannan ayi tunane sosai
Rahama usman Masha Allah wlh mata Dan mu ba matso ratabane sunada kishi kawai gitintunu nesunyi yawa
@aliyumuhammadyahya2238Ай бұрын
Wllhi duk wanda yaci amanar mu munbarshi da Allah
@AbubakarSanimuazuАй бұрын
Sannu sannu zaka kawo kanka,ai yaggiya tariga Tasha ruwa , Allah dai shene Allah.
@fatimamuhammadkeraukerau8338Ай бұрын
Allah yakawo mana mafita, Amma munacikin jarabawa Musamman kauyukan katsina, Yanzu haka cousin sister da diyarta da kishiyarta da yaranta,duk suna hannun yanbindiga,sati na uku kenan Ko labarinsu bamaji,munata addu'a kuma,anatayamu,harmunrasa wane mataki zamu dauka, A kauyen medabino abinyafaru Karaman hukuman danmusa. Muna baran addu'a
@rafilusirajo2978Ай бұрын
Allah ubangiji ya bayyanasu da rai da lfya
@rafilusirajo2978Ай бұрын
Allah ubangiji ya bayyanasu da rai da lfya
@fatimamuhammadkeraukerau8338Ай бұрын
@@rafilusirajo2978 ameen ya hayyu ya qayyum
@fatimamuhammadkeraukerau8338Ай бұрын
@@rafilusirajo2978 ameen Thumma ameen
@NuruMuhammadbng-bl1enАй бұрын
Allah yakyauta wani Abu sai kasata
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Wai me isa kowana lefi ya faru sai a dinga dorawa Mallamai ne, ba fa dole suka yiwa kowaba, dg bada sharawa shikenan, duk alkhairansu baa gani, na tunatar damu hakkin Allah da Manzo SAW da suke yi Kai wnn me rubutu ka gyara kalamanka da kake cewa Mallamai gu6atattu, basu ce dole sai kun dau shawararsu ba, kowaca shara ta taso sai ku juye kan Mallamai Allah ya saka musu gsky
@aboubacarhaaboubacarhassan2688Ай бұрын
hakane aman kuma daraja dasukeda sukuma su Al 'umma sundokesu amatsayin shuwagabanni kuma jagororin Al 'umma kuma sune magadan annabawa to dawanan Al 'umma tadokesu amatsayin abin dogaro garesu kuma sune keda ikon cewa Al 'umma kuzabi wanan badan komi dan sunsan cewa sunada wanan daraja Kai dakanka kasancewa dan siyasa suna anfani da malimai dan samun biyan bukatarsu wanan shine dalili dayasa ake dora alhaki akan malimai akan musulum musulum ticket malimai wasu har karfita wasu malimai sukafara kaga dan ankira sunan malimai anan Lamari karkayi mamaki saboda suma sunzama mabiyan dan siyasa saboda abinda suke samu
@user-jv7oz4xz3vАй бұрын
Gaskiya mallam wannan shawarar taka tayi muna godiya matuka
@issaabubakarmuhammed6073Ай бұрын
Daman mungayawa mutane Buhari shine tuggun komai wai mutane suna maganar Buhari bayason Bola Ya hau Kan milki munsan Cewa Yaudararmu akai Muna rokon Allah yasakamana TUNDAGA nan gidan Duniya kafin aje lahira. Ya Allah kaimana maganin Azzaluman shugabanni da Azzaluman manyan masu kudi yan kasuwa da makwadaita MALAMAI 🙏🙏🤲🤲
@muazuyahuza2514Ай бұрын
ALLAHU AKBAR DUNIYA KENAN Wlh yan siyasa sun iya makirci malamai ku kiyaye
@user-ho3ex6yw1dАй бұрын
Rahama usman gaskiyane Muna godiya
@abubakaryakubu9458Ай бұрын
Da buhari dashi fantami waye nakirki
@AbubakarilyasuJidoАй бұрын
Azakulo mana Abin da suka bunne malaman GWAMNATI, Masha Allah ml Abu
@ibnu-taimiyahtv3994Ай бұрын
Idan Buhari ya aike shi, kuma yaje ya isar da sakon shugaban shi, me laifin shi. Ya tallata ne ko ya tilasta wani?! Watakila ma bai zabi Tinubun ba ma! Mu dai Allaah ya Jarrabe mu ne kawai, Amma banga dalilin tallata mana Tinubu ba. Allaah kawo mana sauki ya shiryesu.
@LawaliTOROGao-sq2tzАй бұрын
Laifinshi shiné bé tsaya yayi bincikeba .tinibu musumin kirkine koba na kikiba kaway se yazo ya isarda saqon megidanshi.kai amatsayinka na mai hankali sai acemaka inzabe yazo kazabi Wani mtun kaway babu wani bincikeba to komi yaje ya dawo kainé za'azargi KO kaso KO bakasoba!!🇳🇪👈
@MarkusKwajiАй бұрын
Yan uwana Allah yafisu
@AbubakarGonitijjaniАй бұрын
Malan kayi. hakuri mutanefa saiALLAH
@abubakaryakubu9458Ай бұрын
Karyakake wallahi tallahi danma baawokakeba
@ibsnomaaАй бұрын
Insha Allah. Zamuyi iya kokarin mu, zamu fito
@AbubakarShehuAbubakar-e7fАй бұрын
Fadi gaskiya komin dashinsa malam s yahaya jingir Allah yakareka daga sherrin miyagun mutane
@AbdulrazakIsaАй бұрын
Allah ya kawo mana mafita.
@SeikoDm-lu3xgАй бұрын
May Allah help us make peace with them
@HANDGUNMAN9211Ай бұрын
Malam abu aisha kunbamu shawara tun farko wallahi mukayi qirmishishi muka qibi ashe dai muslim muslim zai jai mu ya baro gashinan mungani Allah yanuna mana
@mubarakado26 күн бұрын
Allah saka malam
@habibullahabdulkarim2494Ай бұрын
Ashe badon addinin Musulunci akayiba To wlh anchuchi talakawa kowa yasan Buhari ba adali bane dan yayi angani
@mustaphamuhammad749020 күн бұрын
Good
@abdullahimanchok6539Ай бұрын
Ba ruwan mu, mu hadu a kiyama Don hiaabi. A matsayin ki na wakilan Manzon Allah (SWA)
@BilkisuMainasaraАй бұрын
Munyarda da Wannan zance uwayenmu malamai mun baku Amana Muna sauraren abunda Allah yace zamu bi bi iznillah Allah yayi Mana jagora
@abdullahiabubakar9196Ай бұрын
Don Allah malamanmu don girma Allah ku kawo mana hanya da zata kore wanan zanga zanga kafin lokacin yazo. Please muna cikin matsalolin sosai kada kwakwalen matasa yakasa rabe gaskiya da yaudara.
@Saleh-005Ай бұрын
Malan-abu aisha abubuwa dai sai futowa suke sanunu allah sa muda ce
@abuaishaalfurqanАй бұрын
amin malam, ka gani dai
@AdamuYaro-uy5lxАй бұрын
Malam kayi gaskiya kayiamfani dazahiri gaybu say Allah swt@@abuaishaalfurqan
@user-wx2jo7ne9rАй бұрын
to ai cewa yayi mutumin kirkine lokacin campaign. Allah ya kyauta
@khaleefazulfa933Ай бұрын
Malan fantami tabbb
@Yusuf-oz6heАй бұрын
Wallahi malam dan san zuciyane sani zanga zanga in sha Allah sai munyi Wallahi
@abdourrahmanedoudou8629Ай бұрын
yaku malaman kungiya kusa ke tunani akan halascin zanga zanga ko harzmcinta
@NajibMusayahayaАй бұрын
Assalumu alaikuom. Wannan karamin almajirin Irina dayafada Dan Allah Ina bukatar number sa ko inda zanje nasameshi Dan Allah yasaka da alkhairi da albarkar da kasamana Ina nufin Wanda yayai magana a karshe .
@bellomuhammad7764Ай бұрын
Allah masani,ubangiji shine zeyimana sakayya akan kowa😢
@BAR.3282Ай бұрын
Sai munyi zanga zangar fa. Wallahi bamu bari acigaba da bautar damu ba.
Asssalamu alaikum Nidai shawata ga malamai kuji tsoron Allah kusani Kuma ababan tambaya ne kamar sauran mutane kufuto kugayawa wadannan azaluman shugaban anan Gaskiya.
@mouktarabdal8403Ай бұрын
Hakan bazai sa yafita daga zarji ba Sabida sun yi anfani da Kalman addini sun Saka mutane amastifa
@EvansKennedy-q8hАй бұрын
Arewa wake up, we the poor people are suffering in Nigeria, while our religious leaders and politicians dine and wine together, leaving larger, there children's leaves abroad, instead we the poor masses will come together fight for a good governance, we allow the religious leaders to divide us. Let us forget religion and tribe, first fight for survival of our unborn children's, if not we are Doom
@AminuSani-cz2ynАй бұрын
Gsky kamata yayi kabari ajifarkon maganarsa da karshee har ynx mlm yahayya yana goyen bayansu tuda cikin wadan, nan kalaman yakesama tinunbu albarka
@hafsatusabdullahi8471Ай бұрын
Shawara guda daya malam nan haryanzu lokaci bai kura musu ba yakamata sujanye jikinsu saga shugabanni yan siyasa subada kai sufuskanci nauyin da Allah yadora musu su sauke domin su tsira da mutun cinsu.
@MusaLawal-fg8lcАй бұрын
Kaga badon Muslim Muslim kukayi campaign ba Kai Malamai bakwa tsoron Allah
@MamanHumaira-xk6syАй бұрын
Wannan maganar haka take malam Allah yadatar damu
@auwalmuhammad9414Ай бұрын
Malan Karya Kake Bamu Yarda Damaganar Kaba Gaskiya
@KalifaNT4Ай бұрын
Allahyasamudace
@ishaqibrahimyerima3591Ай бұрын
Abu Aisha, babu wanda bai san cewa Tinubu mutumin banza bane, kada ka manta har Shaikh Ja'afar Mahmud Adam yayi maganganun akan wanene Tinubu, saboda haka babu wanda zan yiwa uzuri akan goyan bayan Tinubu. Malam yayi maganganun masu mahimmanci cikin Ilimi, Allaah ya sakawa Malam da alkhairi. A'ameen!
@SulaimanSgamboАй бұрын
Wannan ba hujjabane a matsayinku na malamai in wuta yace kashiga inji buhari zaka shigane, ya kamata ku duba nagartansa tunda kuna da ilimi sanin siffofin shugabanni na gari.
Sheikh Jingir & daurawa tare da Sani RL Isa Ali Ibrahim M Abdullahi Gadonga Kuna karantarwa Dan Allah Amma anazar ginku da zagi Kubar kowa yazauna da jahilcinsa
@user-dm2sd8py6bАй бұрын
Wanan familie ishu ne😅😅😅😅😂😂😂
@tukurmuhammed905Ай бұрын
Ba anazarzinsa akan zaben dayawuce bane A A Ana zarginsa ne akan yau Meye yake faruwa? Kuma meye mafuta? Shine kawai bamagar zabeba Maganar zabe dukkammu ne muka hadu a kuskure To amma tayaya za'ami masalaha Mutuwa akeyi wahala akeyi shekara 3 ayinisa dawannan hali da akeciki Ko bayin jahiliya sufi yan najeriya jindadi Bayin baya Kadarace Bashida encin komai Suna cikin wahala dare da rana to bambancin su da dan najeriya sunaci suna koshi ko ba dadi amma dai suncika cikinsu
@user-hg9ef9ep4bАй бұрын
سبحان الله جنغر و عيسى اتقوا الله
@adamukatala8985Ай бұрын
Shugabannin ai sun san matsalar mutanen kasar,Dan haka ko ba shuwagabannin 'yan zanga zanga sai su gyara kafin wannan rana,Dan yanzu talakawan Nigerian in baku fito zanga zanga ba Dan tsoron mutuwa toh Kar ka manta,yunwa,rashin tsaro,talauchi har gida zasu samoka su kasheks
@idrissdaya1136Ай бұрын
Wanna ba uzeri bane karya ne bamu yardaba
@abdoulrahimyousouf7017Ай бұрын
Amma indai pantami yayi banyi zaton haka daga gareshiba
@nuhumaishanu6944Ай бұрын
Dawowa da subsidy kawai ita ce zata yi maganin kome
@bsrbsr4499Ай бұрын
amma miyasa Fantami betallata gwamnatiba kamaryanda kai kayi tinfarko bakabadi hakaba saiyanzu da saikace ya jama'a Bahari ya aiko fantami gawanda ya tsaida bakafadi hakaba saiyanzu da tura takaibango bakada mafita shinezakace haka dan kawanke kanka kasaka wani bashakka katabbata mugu maketaci wannan halin mugayene bahalin malamaiba dama yan Jos wawayene akwai baran barama.
@jabeermuhd7191Ай бұрын
Tsinannu mtsww meye acikin buhari da yakeda ikon yazabamuna shugaba bayan wahalar dayajefamu aciki
@FRLAs628Ай бұрын
قب
@mukhtarabdullahi4224Ай бұрын
wasu daga malamai da buhari suka yaudaremu yan arewa duk kashe ka she da ake a arewa masa magana yaudara azamanka na malami ba san dai dai ba
@shehusani7241Ай бұрын
Yanzu matsayika na malamin addini Buhari da yasa mu chikin masifa Buhari da bashi da Alkawari har shine zai aiko yacema ga abinda nakeso kakasa anfani da iliminka kayi haba malan kabani kunya wallahi tun shekarun 4 nafarko na Buhari nagane mayau darine shiyasa zabe na 2 banzabeshiba bare karshen milkinsa har yace azabi wani wallahi dan aikenma sai na koreshi dan bashi da abinda zaicemun
@bsrbsr4499Ай бұрын
Amma miyasa shifan tami beyi ta lallar gwamtaiba kamar yanda kaikayi miyasa tinfarko bakai bayaniba dasaikace ya jam'a bahari ya aiko fantami yagayamini wanda yatsaida in tallatashi bakai hakaba saiyanzu datura takaibango bakadamafita zakafadi haka.
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Fantami yana da wayo, adacan kan ya zama minister yana wanke yan' siyasa To ya tsohonan ze yi ansa shi agaba ace shi/ suka tallata Muslim Muslim, da shima Mlm Isa ya fito yayi magana ya fadi gsky yace shi aka tura yace Mallam Jingir ya tallata sbd Allah, kuma ai a idon jamaa Mlm Jingir yazo ya fada yasan Shk Isa Pantami ze ji, ba ta bayan fage yaje gidan radio ya fada ba Koma de waye yace a za6i Tinibu Allah fa qaddaro sai yayi Mulkin Nigeria tun kan yazo duniya, ina imaninmu da bada gsky da qaddara ne na cikin shikashikan musulunci, sai de mu roqi Allah ya canja mana mummunar qaddara zuwa kyakkyawa ya kuma shiryemu dan gsky Allah yana haquri da wannan al'umma ta Annabi SAW arziqin addu'ar da ye mana da kuma waazantarwa da wnnn al'uma take yi dan hk Allah yake daga mana qafa
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Mutane ina imaninmu da qaddara ne? Allah ya qaddaro sai Tinibu yayi mulki fa tunkan yazo duniya, ku kyale tsohonan Shk Jingir dan Allah, shima Shk Isa Pantami yakamata ya fito ya wanke bawan Allah nan, yace shima be fahimci abin ba, tunda su ba yan' Siyasa ba ne Amma ko ni nan da nake ba Mallama ba, nasan duk wanda ya siyi rariya ze tafka asara asara, ko mai channel dinan yayi gargadi akan zaben muslim muslim to amma Allah ya qaddaro mu yadda da qaddara, mu canja halinmu mu dena sa6on Allah sai Allah ya canja mana da alkhairi
@khaleefazulfa933Ай бұрын
Imam Idris abdulaziz bauchi mujaddeed indai fadar gaskiya ne saidai abiyo bayanka mun yaba da kokarinka Allah yayi maka gafara Amin ❤❤❤
@abdullahimanchok6539Ай бұрын
Ba ruwan mu, mu hadu a kiyama Don hiaabi. A matsayin ki na wakilan Manzon Allah (SWA)