YAWWAH ALHAMDULILLAHI TABBAS WANNAN MAGANAR BIRI YAYI KAMA DA MUTUM !!!!!!OKKKK DAMA LOGIC BEHIND ALL SHE WAS SAYING ALHAMDULILLAHI TABBAS ALLAH ZAI MAYARMATA DA KAIDINTA TSINANNIYAH
@user-fn4qw8xm6n12 күн бұрын
S a w
@aliyulukman748811 күн бұрын
Allah Ya saka
@aishamairiga433811 күн бұрын
Haba biri yayi kama da mutum! Allah ya shiryeta
@sadiyafarouk502611 күн бұрын
Y Allah ka mana maganin dukkanin wani mugu azalumi d keso jefa kasar arewa d kasan musulunci a matsala d son kauce ma addini Ameen, y Allah kayi dubi d riko d hannuwanmu
I hate clickbaits, ah ina aka ce tayi ridda? Even the AGILE issue it was before that they were afraid of it, daga baya sun yi taro har malamai da dama sun je sun kuma fahimta. Allah sa mu dace.Ameen
@user-by7bq3id9t12 күн бұрын
A ina Sheikh Bin Usman ya yi mentioning cewa ta yi ridda? wannan waazin da yayi ai tun kafin lubna ta fara wannan jahilcin ne ai. Kuna amfani da hotunan malamai ya zama Click bait, Bai dace ba, saboda neman viewers kawai
@laminousalissou254110 күн бұрын
Da kayi shiru da yafi ...
@SulemaneAbdula11 күн бұрын
Ko. Ba musims bate. Fulani. Te
@mammanalichiroma391411 күн бұрын
Yana magana Akan wata, @Admin kai kuma ka saka hoton wata daban.
@ALIsharaTV11 күн бұрын
Yanada Alaqa da Abunda Ake magana akaine
@mammanalichiroma39146 күн бұрын
@@ALIsharaTV afuwan @admin. Na ga asalin video. Ashe akan Lubna ne yake magana, shi yaro meh face cap. Sorry.
@muhammadbashir731812 күн бұрын
Gaskiya Ne a Kaduna ma sun fara gyara makarantu da Gina wasu ma
@nurudeenlawalsaid726411 күн бұрын
Ta janyo Matata a kungiyarta. Yanzu itama tace sai ta bar aure kuma tana kan tashar matarnan suna program. Matar tawa wai nida ita dayane agida bani da ikon yarana sai da yardar ta sannan ban isa insan ina zata ba sai taga dama. Ta tafi kotu neman Khul yanda naji suna waazi a program din da sukayi wai zama 3 zaayi a baki saki. It's unfortunate.