Allah yasa mudace Kai d kaje ibada kumai a tsare Mai yakaika wannan surutu.bakai ba kafa
@fatimaharuna807020 күн бұрын
Allah y kyauta ya shirya da ikonsa amma ibadah ba abin wasa bane, kunsamu dama kunje maimakon ayi amfani da ita yadda ya dace saboda Allah. Allah ya hore mana muje da rai da lafiya
@laminibrahim646529 күн бұрын
Amin ya Allah
@AminuYau-te9bx29 күн бұрын
Wasa, wasa da al'amarin addini ? Allah Ya kare mu. Ameen
@Ikeesgraphics25 күн бұрын
Allah Ya shirye mu gaba daya. Mun gode malam karin ilimi
@Rosemariefarouk24 күн бұрын
O0
@ArmiAtto-hf1ho29 күн бұрын
Wasu in Nigeria suna Wasa da Allah Allah shi kare mu
@FirdausiGhazali17 күн бұрын
Muna godiya mlm
@binusman264327 күн бұрын
Allah ya shiryar da ƴan uwanmu ãmeen.
@user-se8tw5qr8u29 күн бұрын
Wannan ai Dan daudune ma Allah na ya tsine masa
@AssamaYaoh29 күн бұрын
Wallahi kud izgilin da hausawan saudiya inkarduba yan Nigeria ne
@labarunnijar868729 күн бұрын
Wannan kana ganin sa Kasan shi kanshi shedani ne
@djamilasalifou105529 күн бұрын
Za suyi jefefeniya kenan
@zynarbmustapher658829 күн бұрын
Wallahi
@musaabduomusa217523 күн бұрын
Allah yashirya amen
@nashbash557329 күн бұрын
Allah yabia sheik ❤❤❤❤❤
@SadiyaAliidrisSaadosha26 күн бұрын
Subhanallah 😢😢😢💔
@musatahir324218 күн бұрын
😢😢
@user-jd1lp3kr8g27 күн бұрын
waly malan durawa yahadu da eki
@aminaabdou323220 күн бұрын
Allah mun tuba
@mudansirmuhammed86629 күн бұрын
Mashaalla malan
@Abdu-m929 күн бұрын
Ni kam wannan izgili narasa dalilin sa ana magana akan wani matsala suna fitar da wani wlh mutanan Mu ƴan gargajiya ne Allah kasa mu dace
@user-ri7xl9hp1p24 күн бұрын
Allah ya chirya mu baki daya
@umarmadugu461126 күн бұрын
Allah kasa mu dace allah ya shirya
@wasilawasila177319 күн бұрын
Allah yasa mudace
@JamiluYesmin17 күн бұрын
Nagade
@GarbaAdamou-xu4ds20 күн бұрын
Allah yasawaka
@MaryamAlhassan-ju1bq29 күн бұрын
Mlm bayason gsky amma koni nayi masa cmmt akan videon yana ganin kmr hassada ake masa.ni wlh dama mahaifiyarshi yabiyawa da wnn shirman dayaje yanayi.Allah de ya iya mn kawai
@Wonder-zone524 күн бұрын
❤❤❤
@aliabubakar660629 күн бұрын
Yan Najeriya gaskiya bakuda tarbiyya abin yayi muni
@zynarbmustapher658829 күн бұрын
Wallahi wannan abin kuka ne.
@user-dy5xr4wm2l29 күн бұрын
Kai tarbiyar ce da Kai ,ai kaima baka da tarbiyar tunda kayi mana jam'u, me yasa ba kwa tauna magana kafin ku fade ta
@aishamuahammadalukuwa439529 күн бұрын
Kiyayya mana
@salmanbashar647727 күн бұрын
aebasa ganewa aemusu uzuri
@user-ms5dg5lt2r27 күн бұрын
Don’t generalize
@user-rb3mb7bk6j29 күн бұрын
Baisan mahajjata basayin surutu hakaba
@HarounaAbdou-bj2jk28 күн бұрын
Gaskiya yan Nigeria kunfi kowa wawanci a Saudiyya da sauran ƙasashen Larabawa
@DananaTabalak21 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤❤🤲🤲🤲🚯🚯
@fatimaabdulrahman546123 күн бұрын
Aidama shiya Ke zugaku😢
@laifihanjine142829 күн бұрын
shi fa dama comedy ya kaishi ba ibada ba
@thedeenwithasib29 күн бұрын
🤣🤣🤣🤣
@sadiqibrahim765429 күн бұрын
😂😂😭
@user-nm6os6wt5g29 күн бұрын
waikai ba ajin bakinka sai zakayiwq wani raddi
@GarbaAdamou-xu4ds20 күн бұрын
Eh hakana,amma kasan musulumci dan nasihane ko,kuma kada kamanta manzon Allah SAW yace,duk wanda acikinku yaga abinkyama yacanzachi da hanunsa,idan bazai iyaba to da bakinsa, idan bazai iyaba to da halchensa idan bazai iyaba to da zuciyarsa(maana yaji hawchi).
@user-uz8xe9bb4n28 күн бұрын
😂😂
@user-of3ny3zd9p27 күн бұрын
Hi
@muhammadbukardauda580329 күн бұрын
Wawan izala ina ruwanka
@aboumaharadjimammaneabouma524928 күн бұрын
ai ku yan bidi,a ba hani kuke mummuna ba balle kuyi umurni kyakkyawa ba
@Hamid.mHamid.m-un6ju28 күн бұрын
Haba bawan Allah to mine laifishi aciki dan Allah kudiga yawa mutane adalci mina shi giyara kayanka ya zama sabke mu raba
@haidarahmad250923 күн бұрын
@muhammadbukardauda 5803 ai kaine babban wawan mahaukaci dakiki sakarai kawai daga nasiha
@GarbaAdamou-xu4ds20 күн бұрын
Ita gaskiya ba tada kungiyanci,amma bazanga laifinkaba saboda sonrankane kake bi.