Alhamdulillahi Masha Allah jazza kallah hu bikaira bajahi Muhammadu rasulillahi saw
@AhmadYau-y9w27 күн бұрын
Allah ya saka da alheri mallam
@talhaabubakar3290Ай бұрын
On this issue malam is right Allah Ya sa ayi peacefully Ya kuma bada Nasara. Ameen
@BABANMUHAISEENTANGAZAАй бұрын
Gaskiya naji dadin bayanan malamin nan
@mubarakgarba6566Ай бұрын
Alhamdulillah Ma shaa Allah Malam Allah ya saka maka da alkhairi.
@AdamuLabaran-v2iАй бұрын
Allah yasakawa Malam da alkairi
@aliyuibrahim7448Ай бұрын
Wannan gaskiya ne mal Allah ya saka da alkairi bijahi maulana rasulillah S A W 🙏🙏🙏👍👍👍
@umarmubaraksambo1345Ай бұрын
Allah yasaka da alkhairi sheikh!
@yusufyarobodinga6402Ай бұрын
ALLAH YA GAFARTA MALAM
@NaziruMurtala-si2lkАй бұрын
Wannan hakane
@salihuabdullahi6762Ай бұрын
Masha Allahu
@SalifSandwidi-vr3yhАй бұрын
جزاك الله خيرا يا شيخ
@ibrahimmuhammad9712Ай бұрын
Humm allah yasawakke
@AdamuLabaran-v2iАй бұрын
Malam wannan nasiha gaskiyace
@musashuaibu110Ай бұрын
Is True Malam Allah Ya Saka Da Alkhari
@MansirLawal-dw8ndАй бұрын
Good
@auwalshafiu1268Ай бұрын
To Allah ya sauwaka
@garbafadlu2699Ай бұрын
Sai malamai suna cewa zanga zanga haram ne toh demokratiyya kafircine da zalunci tunda ba zance Allah bane . A musulunci cewa abani Mulki haramunne wato (contesting ) Mai yasa malamai Basu yin waazi abar tsayawa Neman makami . Sai suce larurane Amma zanga zanga haram ne .(يؤمن ببعض ويكفر ببعض ) Allah yasauwake .Kuma ina a musulunci akace Indan mutum yadi zabe yaje kotu alhalin a musulunci akwai kaddara
@JibrilMBello-sx5slАй бұрын
Kuma a demokradiya ne zaka ga musulmi kuma dan siyasa yana shan hannu (handshake) da matan da ba muharramansu ba, kuma wadannan malamai basu ce komai ba, toh ina musulunci anan?
@user-mq9ui6zt8uАй бұрын
maganata Allah inacikin wani yanayi akasarnan talaka yanashan wahala su malaman dasukecewa kar afita zanga zanga su da yayansu basusan halin dakasar nan takecikiba sibida hardasu ake cin gwamnati,,, aci me maiko akura Dana roba nidai wllh inacikin mayuwacin Hali kuma wllh duk Wanda yakeda hannu acikin halin da akasamu allah kayima sakayya ranar alkiyama amma ingoyan bayan zanga zangan dari bisa dari
Who gave the UN the number because they didn’t come to my village to take the census of the hunger inflicted people.
@WeirdlyRemoteАй бұрын
Haka a kace ma UN ke census? Jahilci bai yi ba wallahi
@z-fsuleiman8025Ай бұрын
Overzealous Nigerians give them for worthless associate degrees; phds, professorships...
@MuntariMusa-hv3nkАй бұрын
Through Estimate
@AbdulJalil-tr2qyАй бұрын
What un is saying, ist true or not
@DridriswahayiАй бұрын
Mmmmmmm😢😢 😅
@Alfurqantv3Ай бұрын
🎉🎉🎉🎉😮😢😅😊
@TafarkinShiriyaaАй бұрын
😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁
@ibrahimmuhammad2307Ай бұрын
Wannan malamin yana rudar jahilai da marasa tarbiyya
@BABANMUHAISEENTANGAZAАй бұрын
dan uwa meye abin rudarwa a cikin wannan bayanin nasa
@AdamuHauwa-uf1lmАй бұрын
Aikaima jahiline yunnwa Yana kashemu maiyasa malaman basa gayama shuwagabannin zalinci haramunne saboda cida addini
@bachiroumohamadou4546Ай бұрын
Wawan mutum
@dalhaibrahim5198Ай бұрын
Kaine wawan. Shi malamine, kaifa ?
@MuntariMusa-hv3nkАй бұрын
Mahaukaci a kasuwa
@dalhaibrahim5198Ай бұрын
Cikin sauki, ka Bawa kanka ansa, mai hauka a kasuwa da tasha.
@rabeissoufa8960Ай бұрын
Kenan Malam in democradya ta ce abu halal ne ya zama halal, koda Allah da manzonsa sallahu alayhi wa sallam, sun ce haramun ne. Kenan demcradya in tace zanga-zanga halal ne, ta zama halal, kamar yadda in ta ce shan gya halal ne shikenan say ta zama halal, gobe intace auen jinsi halal ne say ku futo ko ce halal ne tunda democradya ta ce ta halatta. innaa lillahi wa innaa ilayhi rajioune. Ina za ku kay mutanene ? kuma har a samu ma su yebawa da cewa malam ya yi gaskya, kuma ba aya, ba hadisi ba maganar magabata na korey. فَأَيْنَ تَذْهَبُونَ
@abubakaribrahim441024 күн бұрын
A ina ne Allah da manzonsa suka ce.zanga-zanga na neman hakki haramun ne?