Ina alfahari da wannan harshe.Allah ya kara lafiya iyayen mu kuma malaman mu na sashe.
@saminuyusufsy96 Жыл бұрын
Masha Allah
@ladybrown1402 Жыл бұрын
Kano ikon Allah 🥰🥰🥰
@madubinarewa Жыл бұрын
Kajita
@ladybrown1402 Жыл бұрын
@@madubinarewa hehehehe Allah kano madina Nigeria 🇳🇬 Nigeria kasa mai dadi ga so annabi Muhammad saw 🥰🥰
@madubinarewa Жыл бұрын
@@ladybrown1402 Hahaha to yayi
@ahmadglobaltv67Ай бұрын
11-7600
@ibrahimmusa3873 Жыл бұрын
Mungode sosai Allah ya Saka da alkairi
@babaabilal9763 Жыл бұрын
Kanuri ne sarkin
@sulemanyaro3013 Жыл бұрын
Gaskiyane dattijo yafada
@YaCoubaissa5553 ай бұрын
😂😂😂😂😂
@user-ur6zd9vo8x4 ай бұрын
Tsuuuuuu.... Hmmmm..... Munji
@BashariIsa-xy8pl Жыл бұрын
Ilela
@sanusiayuba4784 Жыл бұрын
Sokwatawa dangin adarawan nijar
@yearmumar13376 ай бұрын
Mu Historians mu zamu sanar da mutane cutarwa da turawa sukaimana
@abuminnatilkhair8309 Жыл бұрын
Abun takaicine da bakin ciki ace wayayye kuma mai ilmi kamarka yana tallata wayannan bakaken arnan makiya musulmai wayanda kullum burinsu shine suga bayan Hausa-Fulani da sauran al'ummar Musulmai a Taraba State. Hausa Guy ko bakasan irin cin kashin da sukewa yan uwanka bane a Taraba? Dan Allah ka kara bincike idan bakasniba.
@nawasmuhammed4887 Жыл бұрын
Kai mana bayani bamu fahimta ba
@nawasmuhammed4887 Жыл бұрын
Okay na nagane, amma ko miye mu muka basu dama saboda bahaushe baida kishi ko kadan, inbahakaba wani kabila bai isa yayi mulki a Arewa ba