Kai Ina ruwanka da abinda ba aqidarka bace, Kaide ga dukkannin alamu mai goyon bayan Sunusine, Kai ba dan Allah kake fadaba, akwai dan son zuciya da karambani, da rashin girmama manya, wannan itace fahimtata, tunda wannan lamari na yan Tijjaniya, daman ba addiniba a wajenka, to Ina ruwanka, da shiga sabgarsu. Ka karantar shiyafi da shiga sharo ba shanu. Allah ya gyara Mana halayyanmu da Imaninmu.
@MUSASHEHU-g8uАй бұрын
Kuma kaji tsoron Allah inzaka Iya Wawa Kawai
@aabubakarsodiq4611Ай бұрын
Sada kata kayi gaskiya Malam, ya ALLAH ya saka ma da dukkan alherin sa dan alfarman ANNABI MUHAMMAD SAW amin ya ALLAH.
@muzzammilAbubakar28 күн бұрын
Masha'allahu. Allah ya saka da alkhairi....... Gaskiya ka fada
@saniadamu79478 күн бұрын
Dama ba zirin Allah ne sukeyi ba zikirin Tijjani sukeyi Kai Dan ma kwankwasiyya Dan son zuciya inda ace gidan tan tamore lamimedo sunusi ne wallahi da yanzu baka kalubalancesu ba da kace Allah ya karba hannu 2
@ummuabdullaah782321 күн бұрын
Malam haqiqa a cikin bayanan ka akwai adalci amma a ganina wannan ba hurumin ka bane tunda baka ɗaya daga cikin masu zikirin sannan Shehi yana da 'ya'ya fiye da 70 ba dole bane ace kowa daga cikinsu sai ya zama na gari. Sannan kuma kasancewar makusancin mutumin kirki mutumin banza baya nufin shima mutumin bana kirki bane domin mun ga misalai a cikin Al-qur'ani yadda makusantan Annabawa suke bijirewa umarnin Allah su kuma zama 'yan wuta ma baki-ɗaya Duk wanda yayi na gari dan kan shi idan sun bi hanyar alkawarin da mahaifinsu ya ɗora su akai su rabauta idan kuma sun bijire toh wa kan su amma da su da ba su ba abunda zai taɓa martabar Tijjaniyya ko kuma mahaifinsu domin duniya ta shaida shi mutumin kirki ne, bijirewarsu ba zai canza hakan ba sai dai su tasu kimar da mutumcinsu ya zuba Allah yasa mu dace
@umarmusahaddabi888816 күн бұрын
Ameen 🙏 summa Ameen ka ji magana hankali Allah Kara kusanshi sayyadi don alfarman Nana batula mabaruka sajida AS🙇🙇❤️
@IbrahimMuhammad-qu6bp13 күн бұрын
Allah sarki hajiya kema ai kinyimasa adalci sai dai kifahimci abu Daya su yan salafiyya babu abunda basa tabawa bakya ganin yadda albani yake to haka alqurni shima yake Babu abunda ba,atabawa sai dai idan lokacine beyiba Allah yasaka miki da alkhairi Shima ml haka
@yahayasaeedkt97416 күн бұрын
Da Gaske Ne ☝️
@MUHAMMADUTijjani-yv4eu11 күн бұрын
Haba Dan uwa idan darikarce bakayi basae kyi karyayyaki ba malan bbu ruwanku
@adamabdullahiabdulkarim421720 күн бұрын
Allah ya kyauta
@aliyaro3580Ай бұрын
MALL kajitsorraAL LLAH
@AshiruHabib-uq7qc17 күн бұрын
Izala mugun ciwo Wallahi karya kake munafukai Darika ba neman kudice ba kaje kanemi.iyayenka zasu baka lbr Kaji.wawa Tunaninka munyi hakane
@saniadamu79478 күн бұрын
Ai wallahi tallahi karama Neman kudi da darika sau dubu million
@harunayunusa13796 күн бұрын
Wannan gaskiya
@abubakarabdullahi373Ай бұрын
Gaskiya ne mlm allah ya saka da alkaire
@muhammadbukardauda580321 күн бұрын
Zikrin uwarka de
@AbdullahiMusaYahayaАй бұрын
Gaskiya Malam ina yinka, Amma wannan abun dakayi kus kurene Mai girma wllh
@MuhammaduAhmadJiyaАй бұрын
ما شاء الله، قد قلت الحق،جزاك الله خيرا
@AbdrahamaneMaradi4 күн бұрын
❤❤
@abubakarhammaadama6733Ай бұрын
Allah ya saka da alkairi yasa agane agyara
@ummaruyushau972914 күн бұрын
Dan girman Allah Ina ruwanka, matsalarka ce. Wannan shi ne Sunnah?
@badamasimusa8405Ай бұрын
Kai Amma banga marar bin Sunnah irinkaba maiyasa ka kira Sarki Aminu Ado tu bebban sarki ubankane ya cireshi baka yadda da dawowassa da Babbar kotu tayiba kenan to mu Ahlussunnah mun yadda da Abun da kotu tace sarki Aminu Ado har yanzu sarkine Awajen masana shari'a da sauran masu hankali Allah ya kiyaye mu daga dalibin ilimi dan kwan gila irin wannan
@adekunleabeebuniversal515025 күн бұрын
True talk may almighty Allah bless you
@MrsjmoonhomeАй бұрын
Basu kyauta ba kam. Mudai sai Sunusi.
@rabigarba175025 күн бұрын
Allah ya saka maka da alkhairi malam kayi gaskiya
@jalaluddeenraji7295Ай бұрын
Wawa Chacha
@AliyuIsahAbubakarАй бұрын
Allah ya gyara, Wannan be dace dakaiba
@user-zh5um8wn7fАй бұрын
Dan Allah malam arika bin cike sosai Kuma gaskiya wannan ba dai dai bane aibata bayin Allah
@eshkmtrf14 күн бұрын
Wane gasikiyane
@ummaruyushau972914 күн бұрын
Yanzu mun ganeka ashe duk kururuwarka nan ta kare, Kaima dan party ne kenan.
@gamboibrahim6726Ай бұрын
gaskiya ne sosai ❤
@ahlynass4565Ай бұрын
Gaskiyanka
@AdamsMuhammad-t6lАй бұрын
Kwakadayune ai dama bana son sunusi amma hassada da sukewa sunusi lamido wlh saboda daka gidansu suka so halifancin tijjaniyya
@SALISULUKMAN-gx7ujАй бұрын
Allah ya biya
@yusufmuhammad8909Ай бұрын
Enboko masu da'awa da kasuwanci kun siyar da mutane hannun Dan giya saboda an Baku cin hanci tur da irin wannan hali
@salisuabdullahi699826 күн бұрын
Manzon allah s a w yace kafadi gaskiya koda Koh tanada daci ba shakka MLM mu Yan darika ne kuma Yan faila ibrahimiya amma gaskiya ka fada zikirin shekara yakama tunda akwa khalifa a kano toh awajan sa za ayi saidai inda yardar sa ne yace aje chan ayi Amma wan Nan gaskiya kah fada
@jalaluddeenraji7295Ай бұрын
Bar nan Wawa kawai Shaidan irin ka
@MalanMidjinamalanamadouАй бұрын
Hasace kawaii.Wannda yayi gaba
@sambomusabinniuga7682Ай бұрын
Masha allah munagodiya shehu masoyi manzon allah sallallahu alahihi wasallam...... Kainuwa dashen allah dodon izala sallafiya wahabiyawa iskanchine bamayi dolene makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam izala sallafiya wahabiyawa jagajaga gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam
@umarsulaimanauwal1486Ай бұрын
Sun zubar ma da kansu ne amman ba dariqa ba
@MammanAbdulAzizАй бұрын
Daman agidan sarki ake yi kai bakasan yanda ake ba
@abdullahiibrahimusman8135Ай бұрын
Kaine dai mai hassada tunda baka yarda da sarki Aminu Ado ba, Kai Dolo ne wallahi Dan tasha kawai in zakayi siyasa kayi siyasa in kuma malanta zakayi sai kayi wawa sakarai.
@abdullahiibrahimusman8135Ай бұрын
Kai ni ban taba gamin daqiqin malami irin wannan malamin ba, in da ace yayan Dahiru bauchi fadan Sanusi Lamido sanusi sukaje sukayi zikirin da bskace sun maida shi kasuwancu ba, tunda Kai sarki Sanusi kake so ka fito da daqiqanciba a fili,sakarai.
@SarinaSarina-or7wtАй бұрын
Kai amma jahili yaji dadinsa wallahi wai dama kaya yarda zikirine kokuwa sai ayanzu kai da kake ganin anyi kuskure ko kuma nace kake ganin anyi maka ba daidai ba shine har kake ganin bai karbu ba to kasani wallahi babu riya acikin zikiri kuma da kake maganar wai kasuwanci wallahi karyake domin kuku kafi kowa kasuwanci da addini wallahi kaje katuba akan irin wannan kazafin da kayi
@Mahamadou-g9w6 күн бұрын
𝑌𝐴𝑛 𝑐ℎ𝑒𝑔𝑢𝑚𝑖 𝑎𝑙𝑎ℎ 𝑐ℎ𝑖𝑟𝑦𝑎 𝑚𝑢𝑛𝑎𝑓𝑢𝑛𝑐𝑖 𝑏𝑎𝑦𝑖𝑏𝑎
@MUSASHEHU-g8uАй бұрын
Dan adawa Malam yafi ubanka sau dubu Dan iska
@rilwanououmarouАй бұрын
Kay minené naka aciki ?? Ina ruwanka ?? Tay kayi ta kanka. Tay ka kama sanàa
@talhaabubakar3290Ай бұрын
I thought Sunusi was the khalifa of Tijjania and ganduje is more affiliated to izala! Wow dama an ce manyan nan siyasa ce kawai ah gaban su. Duk inda suka ga za su samu benefit na su ke
@yusufmuhammad8909Ай бұрын
Wannan be kai rabin abinda malaman izala keyi ba masu kwadayi ina karatun kanfen da ahmed sulaiman yayi awajan kanfen na tinubu. malanku nawa ne suke cikin gwamnati bakwasan gaskiya masu kwadayi maciya addini
@yusufmuhammad8909Ай бұрын
Ba'jaraba ku da kudi mace tafi malanmin izala kamun kai wajen kudi
@safiyanushehu3510Ай бұрын
Agurin zikirin ganduje suke kira ko Allah suke kira, malam kasani Allah zaya tambayeka duk maganganunka
@BashiruMusatapha-vd4qwАй бұрын
Wani dan uwana nagayace jahili yajidadinsa hakane wallahi Amma wallahi ba alfahariba ya' y'an shehu daharu bauci bazasuyi abonda zaytaba kimar mahaifinsuba balesu aikata abin dazaytaba kimar musulunci karyane bawahabiye kasan cewae wadan nan ahlisun san,shari,a dahakika bancebasa kuskureba kasancewar sunabayin Allah Amma suna iyayinsu domin sutsare hakin Allah
@balarabelawal8019Ай бұрын
Watakon Dan uwa kasan cewar tarbiyar babansune saboda haka son nunawa duniya cewar sun dauki tarbiyar babbasu
@ibrahimibrahimsani4959Ай бұрын
Wanan kuma fa tarkacen izala
@abubakar-alkali2382Ай бұрын
Kaima dai akway iya she ge
@adamumuhammed9369Ай бұрын
Kafadi gaskiya malam
@IbrahimAli-wk9mvАй бұрын
Shin basu je Sun yi wa Sunusi lamiɗo mubaya'a bane? Ni ina mamaki da malamai su zauna suna jira suga rayuwar Wasu sufito suna hauce maimakon ayiwa mutane wa'azi to yanzu zamu tantance malamai da masu almara to kuma kai Bama ɗan TIJJANIYA bane mene matsalar ka? Ni ina bayan Sanusi lamiɗo amma taɓa ji Acikin raina ko sau ɗaya ne kushe SHEIKH DAHIRU ko iyayen sa ba hattara ɗan almara
@YahayaHaladousani23 күн бұрын
Walashi hakani malam ni nadawu dagarakiyar mutanana
@sirbewhy343914 күн бұрын
😂😂😂😂😂Izala Makiya Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi Wasallam a haka za ku ƙare da matsanancin baƙin cikin masoya Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi Wasallam. 😂😂😂
@HABIBUIBRAHIM-bo1ce19 күн бұрын
Allah ya kyauta
@badamasimusa8405Ай бұрын
Kai Amma banga marar bin Sunnah irinkaba maiyasa ka kira Sarki Aminu Ado tu bebban sarki ubankane ya cireshi baka yadda da dawowassa da Babbar kotu tayiba kenan to mu Ahlussunnah mun yadda da Abun da kotu tace sarki Aminu Ado har yanzu sarkine Awajen masana shari'a da sauran masu hankali Allah ya kiyaye mu daga dalibin ilimi dan kwan gila irin wannan
@aliyaro3580Ай бұрын
MALL kajitsorraAL LLAH
@badamasimusa8405Ай бұрын
Kai Amma banga marar bin Sunnah irinkaba maiyasa ka kira Sarki Aminu Ado tu bebban sarki ubankane ya cireshi baka yadda da dawowassa da Babbar kotu tayiba kenan to mu Ahlussunnah mun yadda da Abun da kotu tace sarki Aminu Ado har yanzu sarkine Awajen masana shari'a da sauran masu hankali Allah ya kiyaye mu daga dalibin ilimi dan kwan gila irin wannan
@badamasimusa8405Ай бұрын
Kai Amma banga marar bin Sunnah irinkaba maiyasa ka kira Sarki Aminu Ado tu bebban sarki ubankane ya cireshi baka yadda da dawowassa da Babbar kotu tayiba kenan to mu Ahlussunnah mun yadda da Abun da kotu tace sarki Aminu Ado har yanzu sarkine Awajen masana shari'a da sauran masu hankali Allah ya kiyaye mu daga dalibin ilimi dan kwan gila irin wannan
@badamasimusa8405Ай бұрын
Kai Amma banga marar bin Sunnah irinkaba maiyasa ka kira Sarki Aminu Ado tu bebban sarki ubankane ya cireshi baka yadda da dawowassa da Babbar kotu tayiba kenan to mu Ahlussunnah mun yadda da Abun da kotu tace sarki Aminu Ado har yanzu sarkine Awajen masana shari'a da sauran masu hankali Allah ya kiyaye mu daga dalibin ilimi dan kwan gila irin wannan
@badamasimusa8405Ай бұрын
Kai Amma banga marar bin Sunnah irinkaba maiyasa ka kira Sarki Aminu Ado tu bebban sarki ubankane ya cireshi baka yadda da dawowassa da Babbar kotu tayiba kenan to mu Ahlussunnah mun yadda da Abun da kotu tace sarki Aminu Ado har yanzu sarkine Awajen masana shari'a da sauran masu hankali Allah ya kiyaye mu daga dalibin ilimi dan kwan gila irin wannan
@nafiuharuna959821 күн бұрын
Dan Allah kai jahili ne?
@badamasimusa8405Ай бұрын
Kai Amma banga marar bin Sunnah irinkaba maiyasa ka kira Sarki Aminu Ado tu bebban sarki ubankane ya cireshi baka yadda da dawowassa da Babbar kotu tayiba kenan to mu Ahlussunnah mun yadda da Abun da kotu tace sarki Aminu Ado har yanzu sarkine Awajen masana shari'a da sauran masu hankali Allah ya kiyaye mu daga dalibin ilimi dan kwan gila irin wannan