Zargin take hakkin dan Adam ba zai hana 'yan sakai na Katsina halaka 'yan bindiga ba - Gwamna jihar Katsina Dr. Dikko Umar Radda
Пікірлер: 19
@Aminumuhammad-ni2vi6 ай бұрын
Allah ya taimaki mlm dikko radda
@kabirugarba-lb1yp5 ай бұрын
Allah ya taimika Mai girma gwamna
@afnanahmad38936 ай бұрын
Masha allah nice one excellency
@ismailibrahim40226 ай бұрын
Allah yayi maka Jagora ya kareka daga dukkan sharri Adalin gwamna.
@user-sd1up5lk1m5 ай бұрын
❤ Masha Allah
@ibrahimhabangida6 ай бұрын
Allah ya baku ikon kawo karshen matsalolin tsaro a arewa cin Nigeria
@mukhtarumar12286 ай бұрын
Allah yajikan musulmi Allah yakara basira dr dikko radda Allah yakaika firaministan nigeria
@aminuyazid70836 ай бұрын
Allah ya taimakeku ya bamu lafiya da zaman lafiya da arziki mai amfani Ameen..
@HabibullahMMusah6 ай бұрын
Allah ga Dikko, ka dafa mashi, ka shige mashi gaban dukkan lamuran sa. Hakika yanada tunanin kawo canji mai ma'ana a cikin jihar Katsina.
@algoniaboubakar2936 ай бұрын
صلوا على النبي الكريم
@RabiuIbrahim-gr2yg5 ай бұрын
Allah ya tsare ka maigida
@bishirabdullahi41956 ай бұрын
Ubangiji allah yabaku nasara kan kokarin dakukeyi
@user-oj6lh4yp4z6 ай бұрын
Allah ya taimaka
@user-uj2gq4oc6g6 ай бұрын
Allah ya taimakeku ya dafa muku
@SafiyanuHamza-wn1li4 ай бұрын
Sk 😮
@yusifHaruna-bx3kq2 ай бұрын
Mudai Yan karamar hukumar sabuwa bama zaune lfy duk Wanda have Ana zaune lfy to munafikeneshi kullum sai Yan ta adda sunfito sunshi garuruwa sunkashe mutane