Malamai su goyi bayan bayan mu ko karsu goya sai munyi zanga zanga
@yusufmuhammed8579Ай бұрын
Allah ya saka da alkhairi Malam
@AishatYahaya-tb4dgАй бұрын
Allah yasaka muku da alkhairi. Allah yabamu mafita ya Hayyu ya Qayyum
@KHAIRANINSHAALLAH99Ай бұрын
Duk duniya babu kasar da ake zalinci, Allah ya saka mana
@YusufGarba-fm6tkАй бұрын
Allah ya isar mana
@HussainiYusuf-ky7ojАй бұрын
Ko kuyi magana koma karkuyi sai munyi zanga zanga idan tazomana da karan kwana Allah yasa mucika da imani,akallah iyan bayanmu dasu sami Nigeria lafiya lau
@SakeenatKaber-tm8vbАй бұрын
Allah sarki dan uwa wlh inaji da akasatanake nima hardani za ayi amma koyanzu kullum aikinmu yimuku addu a dasamun nasara insha allah
@mukhtarabdullahi4224Ай бұрын
Babu wani mayaudari da zaice shugaba ko azzalumine ayimasa biyayya da annabi musa yabi firauna lokaci na yaudara ya wuce ko munafuki Azzalumi ko fasiki babu wuri daya ALLAH yace kayi musu biyayya