Allah yasaka da alkhair mallam Amma mallam bakagani inhali baa tattaunaba mutani nacikin rudu mallamai kada ku bar murikice don Allah,Allah yashiryemu baki daya
@salehibrahimsaleh12323 жыл бұрын
Wallahi kananan almajirai ma sun ishe shi, ba sai manya ba irin wannan zama yana da ka'ida kamar yadda malam aminu daurawa ya fada... Allah yasa mu gane
@salmanuaminuta60le493 жыл бұрын
Allah yasaka da alkairi malam
@MuhammadKhalid-iu5vt3 жыл бұрын
Kaga shiek daurawa ya sangaskiya izala karyace
@realkhan41363 жыл бұрын
Malam kayi magana maikyau cike dabasira allah yakara girma
@nuhusahreef3 жыл бұрын
Masha allah kodai suna tsorne
@usmanbushasha36553 жыл бұрын
Wllh wanan tsurone haba kuyi hakuri azauna mana
@hashimmuhammadgarba1603 жыл бұрын
Haba malam ai barnar da take cikin fasa wannan zaman, tafi muni fiye da yin zaman, kawai Malam Ku roki Allah ya bawa Sunna Nasara
@mujallarhausa7073 жыл бұрын
Allah Ka shiryar da mu hanya madaidaiciya
@hamzahousseini88963 жыл бұрын
Wlh gaskiya'ne kaji malimai masu han gen nesa Allah ya saka
Maganar abduljabbar da haushin Kare duk dayane gaskiya Ina tare da mal.aminu daurawa rashin zama da shi shi yafi alheri
@badamasiilaallahyasamudace30623 жыл бұрын
Gaskiya ne malm
@kadiibrahim51053 жыл бұрын
اسلام عليكم ورحمة لله وبر كا ته مالم من غيد علي يجكن مهيف
@salihuabubakar69963 жыл бұрын
Kudai ce kuna so kubashi nasara, gaskiya daurawa kana bawa mutane mamaki, da sauran malamai Al amarin da. ko Mai karacin sani yasan da anzauna zaa warware mastalar yagane kus kurensa, ko dai daawar ilimin da kukeyi akwai lauje cikin nadi, don Allah kubar bawa mabiya kunya, Allah ya kyauta.
@auwaluabubakar49713 жыл бұрын
malam muqabala ta fi zama alkhairi sabuda yanke musu hanzari
@fatimaabdullahi47823 жыл бұрын
wannan gaskiyane dukkawani maijin tsuran Allah meqaunar manzan Allah S A W bazaitaba san a dingamaimaita wannan kalamai da Abduljabar yayiba wallahi sabodahaka a cigaba da hanashi wannan da awa kawai shiyafi alkairi idan akaihaka tabbas zaidainayin wa incankalaman akan feeyayyayn halitta da sahabbansa wannanshine
@bashirmadaki96233 жыл бұрын
kaidai shashasha ne
@bashirmadaki96233 жыл бұрын
wawan banza
@bashusman42133 жыл бұрын
Gaskiyya koni Ina ganin rashin Zaman yafi alkhairi Akan yinshi Sabo da yanayi zai Iya Kara fadar wani abun da zai Kara Har zika mutane dama Har yanzu akwai radadin abun a zuciyar mutane 🤔🤔
@mudassiribrahim54163 жыл бұрын
Mlm Bash kaji full karatun ko wanda aka datse aka turo maka kaima. .. Fara tabbatarwa tukun...sannan Allah(s) yafi kowa son addini amma a al'qur'ni akwai abubuwan da kafirai suka fada Allah Da Monzo an fada kuma an basu amsa. Mai zai hana a bawa wannan amsa shima. Kawai dai wani nau'in kauce2ne kawai
@bashusman42133 жыл бұрын
@@mudassiribrahim5416 ni bazan Iya saurara ba Sabo da bakin ciki mugayen kalaman da yayi GA ma'aiki Amma baka tunanin idan Ana mugabalar zai iyayin wadda tafi haka zafi
@@hauwahjameeluh4247 nagode Mai sunan mamana Allah ya saka da alkhairi 🙏🙏🙏
@hauwahjameeluh42473 жыл бұрын
Amiin ngd
@mudassiribrahim54163 жыл бұрын
Allah Ya gafarta mlm, To kaidai kawai so kake ace kace. Allah(s) Yafi kowa son addini Yafi kowa son monzanninsa amma duk da hakan alqur'ani mai girma cike yake da maganganu wadanda aka fadawa Allah da mazanni kuma aka basu amsa. Dan kuma yau ace ba za'ayi zama ba saboda kar ayi wata maganar. A kwai abu mai tashin hankali kamar wanda Ya iya bin maganganun ya datse ya canja musu ma'ana don ya iya siyasantar da Annabi(a.s) ku wannan ma kamar bata muku ciwo ko? To wallahi duk wanda yaji cikakken karatun bazai taba daukar wadanda suka iya yin wannan ha'inci a matsayin jagorori ba koda kuwa na gidan Giyane. don haka a wajen mutane da yawa kimarku ta zube gaskiya.
@hassanumar31873 жыл бұрын
A wajan irin ku kenan masu gajeran tunani
@usmanabbatyabuhussain48553 жыл бұрын
mudai munfiso ayi amma da sarrkin waqa sbd bamusan shi malamin addinibane
@mudassiribrahim54163 жыл бұрын
🤣🤣
@muhammadnafisa89113 жыл бұрын
Sarkin waka ko sarkin maroka ,harda wani kukan muna funcinshi sabi da mallam yayi adu'a ankure Muhammad sunusi na biyu
@yusufayuba53423 жыл бұрын
Kodai suna tsorone
@ousseiniissoufouahmed29013 жыл бұрын
To Allah ya kyauta Ameen
@bashirmadaki96233 жыл бұрын
Baikamata azauna dakai ba
@abbakarsageeruahmad62313 жыл бұрын
Allah yatsine maka daidai gwargwado
@abubakarmuhammadibrahim84803 жыл бұрын
To fa lalle ka Isa
@bashirmadaki96233 жыл бұрын
Dan uwarka Annabi wasa ne
@halithalit49523 жыл бұрын
👍👍♥️
@bangisabdulrazaq88863 жыл бұрын
Idan gaskiyane azauna afahimchi juna ajihakika daga bakinsa
@saniasanisaniasani68633 жыл бұрын
Hahahaha sun tsorata sun fara gujewa
@adamualiyutv63663 жыл бұрын
Toda alama abdul jabbar kin yanada gaskiya Kenan ? _Idande har baku fito an zauna dashiba to izala yakusa tabbata mayaudariya fa
@musahmohammedyorda83673 жыл бұрын
Run away tactics, go n do the debate and stop the excuses
@grantgrant18843 жыл бұрын
Mallam Musah, these izala people are nothing but ignorant.
@farhafilmsenterprises31283 жыл бұрын
Gidan Mijina episode 9 kzfaq.info/get/bejne/jJ-Hgpp03eCcfpc.html Kalli yadda SALMA ta kasance da mijinta DOCTOR YUSUF daya dawo aiki be tarar da abinci ba.
@marwaali51023 жыл бұрын
Ka babu abun ne a cikin litatafan musulunci
@futballarena7843 жыл бұрын
Wannan maganar taka malam akwai ilili a cikinta. Duk wanda yake ganin cewa tsorata kukayi wannan matsalarsa.
@adamualiyutv63663 жыл бұрын
Akwai hukunci :duk wanda Aka karyar to an rufe shafin su !!! __idan abdul-jabbar Aka kada tahanyar hujjoji , shi'a takare. __idan kuma izala ce takasa kare izalanci to itama a rufeta **fakat**
@yaddazakakoyisaninfalakitv77453 жыл бұрын
to tunda wadannan hadisan basu ingantaba yakamata aciresu cikin littafan musulunci.domin abduljabbar ya daina kafa hujja da su.amma ba zaiyuyuba malaman izala suna cewa hadisan ingantattune kuma suci gaba dacin karansu babu babbaka.ai abduljabbar bashi ya rubuta wadannan hadisanba shima haka yagansu ya karanta.amma shi abduljabbar yace wadannan hadisan qaryane basuda inganci.idan malam an izala dagaske sukeyi yakamata subi sahun abduljabbar wurin qaryata wadannan hadisan.domin wadannan hadisan suntaba janibin ma.aiki.sai dai kash su yan izala kokari suke suce hadisan sun inganta.Wanda dama daga cikinsu suna kafa hujja da wadannan hadisan.kamar bello yaba shima yakafa hujja da wani hadisi wai cewa sayyina Abubakar yana zagi.to kaga irin wadannan hadisan ai cin mutuncin sahabbai ne.amma yan izala suna kafa hujja su.
@indaidris51013 жыл бұрын
Kun tsoratane
@aminuusman12723 жыл бұрын
Duka ayi ingacin da fassarai da kuma gaskiyane koba gaskiyane ba ayi
@mastaayouba74083 жыл бұрын
Il est vraiment malade jabbar
@abbakarsageeruahmad62313 жыл бұрын
Makaryacin banza kawai
@hassanumar31873 жыл бұрын
Yanzu idan ba rashin hankali ba wanene maqaryacin dan Allah? Kai mutane sai a hankali wllh