No video

Zaunawa da Abduljabbar ba zai zama alkhairi ba. Shima Shek Daurawa ya bawa gwamnati shawara

  Рет қаралды 45,865

Kundin shahara

Kundin shahara

Күн бұрын

Пікірлер: 59
@inusahawa1320
@inusahawa1320 3 жыл бұрын
Allah yasaka da alkhair mallam Amma mallam bakagani inhali baa tattaunaba mutani nacikin rudu mallamai kada ku bar murikice don Allah,Allah yashiryemu baki daya
@salehibrahimsaleh1232
@salehibrahimsaleh1232 3 жыл бұрын
Wallahi kananan almajirai ma sun ishe shi, ba sai manya ba irin wannan zama yana da ka'ida kamar yadda malam aminu daurawa ya fada... Allah yasa mu gane
@salmanuaminuta60le49
@salmanuaminuta60le49 3 жыл бұрын
Allah yasaka da alkairi malam
@MuhammadKhalid-iu5vt
@MuhammadKhalid-iu5vt 3 жыл бұрын
Kaga shiek daurawa ya sangaskiya izala karyace
@realkhan4136
@realkhan4136 3 жыл бұрын
Malam kayi magana maikyau cike dabasira allah yakara girma
@nuhusahreef
@nuhusahreef 3 жыл бұрын
Masha allah kodai suna tsorne
@usmanbushasha3655
@usmanbushasha3655 3 жыл бұрын
Wllh wanan tsurone haba kuyi hakuri azauna mana
@hashimmuhammadgarba160
@hashimmuhammadgarba160 3 жыл бұрын
Haba malam ai barnar da take cikin fasa wannan zaman, tafi muni fiye da yin zaman, kawai Malam Ku roki Allah ya bawa Sunna Nasara
@mujallarhausa707
@mujallarhausa707 3 жыл бұрын
Allah Ka shiryar da mu hanya madaidaiciya
@hamzahousseini8896
@hamzahousseini8896 3 жыл бұрын
Wlh gaskiya'ne kaji malimai masu han gen nesa Allah ya saka
@hassanumar3187
@hassanumar3187 3 жыл бұрын
Qwarai kuwa amma ba kowa zai fahimci haka ba
@hamzahousseini8896
@hamzahousseini8896 3 жыл бұрын
🙏
@tafarkitv1072
@tafarkitv1072 3 жыл бұрын
WALLAHI TALLAHI duk Malaminda Yagujewa Wannan zaman Muqabalar Tsorata Yayikuma Munafikine
@salehibrahimsaleh1232
@salehibrahimsaleh1232 3 жыл бұрын
Maganar abduljabbar da haushin Kare duk dayane gaskiya Ina tare da mal.aminu daurawa rashin zama da shi shi yafi alheri
@badamasiilaallahyasamudace3062
@badamasiilaallahyasamudace3062 3 жыл бұрын
Gaskiya ne malm
@kadiibrahim5105
@kadiibrahim5105 3 жыл бұрын
اسلام عليكم ورحمة لله وبر كا ته مالم من غيد علي يجكن مهيف
@salihuabubakar6996
@salihuabubakar6996 3 жыл бұрын
Kudai ce kuna so kubashi nasara, gaskiya daurawa kana bawa mutane mamaki, da sauran malamai Al amarin da. ko Mai karacin sani yasan da anzauna zaa warware mastalar yagane kus kurensa, ko dai daawar ilimin da kukeyi akwai lauje cikin nadi, don Allah kubar bawa mabiya kunya, Allah ya kyauta.
@auwaluabubakar4971
@auwaluabubakar4971 3 жыл бұрын
malam muqabala ta fi zama alkhairi sabuda yanke musu hanzari
@fatimaabdullahi4782
@fatimaabdullahi4782 3 жыл бұрын
wannan gaskiyane dukkawani maijin tsuran Allah meqaunar manzan Allah S A W bazaitaba san a dingamaimaita wannan kalamai da Abduljabar yayiba wallahi sabodahaka a cigaba da hanashi wannan da awa kawai shiyafi alkairi idan akaihaka tabbas zaidainayin wa incankalaman akan feeyayyayn halitta da sahabbansa wannanshine
@bashirmadaki9623
@bashirmadaki9623 3 жыл бұрын
kaidai shashasha ne
@bashirmadaki9623
@bashirmadaki9623 3 жыл бұрын
wawan banza
@bashusman4213
@bashusman4213 3 жыл бұрын
Gaskiyya koni Ina ganin rashin Zaman yafi alkhairi Akan yinshi Sabo da yanayi zai Iya Kara fadar wani abun da zai Kara Har zika mutane dama Har yanzu akwai radadin abun a zuciyar mutane 🤔🤔
@mudassiribrahim5416
@mudassiribrahim5416 3 жыл бұрын
Mlm Bash kaji full karatun ko wanda aka datse aka turo maka kaima. .. Fara tabbatarwa tukun...sannan Allah(s) yafi kowa son addini amma a al'qur'ni akwai abubuwan da kafirai suka fada Allah Da Monzo an fada kuma an basu amsa. Mai zai hana a bawa wannan amsa shima. Kawai dai wani nau'in kauce2ne kawai
@bashusman4213
@bashusman4213 3 жыл бұрын
@@mudassiribrahim5416 ni bazan Iya saurara ba Sabo da bakin ciki mugayen kalaman da yayi GA ma'aiki Amma baka tunanin idan Ana mugabalar zai iyayin wadda tafi haka zafi
@hauwahjameeluh4247
@hauwahjameeluh4247 3 жыл бұрын
Kanada tunani gaskiya bawaizamaba yayanko sabone yafada sukamsu mallaman tashafesu wlh
@bashusman4213
@bashusman4213 3 жыл бұрын
@@hauwahjameeluh4247 nagode Mai sunan mamana Allah ya saka da alkhairi 🙏🙏🙏
@hauwahjameeluh4247
@hauwahjameeluh4247 3 жыл бұрын
Amiin ngd
@mudassiribrahim5416
@mudassiribrahim5416 3 жыл бұрын
Allah Ya gafarta mlm, To kaidai kawai so kake ace kace. Allah(s) Yafi kowa son addini Yafi kowa son monzanninsa amma duk da hakan alqur'ani mai girma cike yake da maganganu wadanda aka fadawa Allah da mazanni kuma aka basu amsa. Dan kuma yau ace ba za'ayi zama ba saboda kar ayi wata maganar. A kwai abu mai tashin hankali kamar wanda Ya iya bin maganganun ya datse ya canja musu ma'ana don ya iya siyasantar da Annabi(a.s) ku wannan ma kamar bata muku ciwo ko? To wallahi duk wanda yaji cikakken karatun bazai taba daukar wadanda suka iya yin wannan ha'inci a matsayin jagorori ba koda kuwa na gidan Giyane. don haka a wajen mutane da yawa kimarku ta zube gaskiya.
@hassanumar3187
@hassanumar3187 3 жыл бұрын
A wajan irin ku kenan masu gajeran tunani
@usmanabbatyabuhussain4855
@usmanabbatyabuhussain4855 3 жыл бұрын
mudai munfiso ayi amma da sarrkin waqa sbd bamusan shi malamin addinibane
@mudassiribrahim5416
@mudassiribrahim5416 3 жыл бұрын
🤣🤣
@muhammadnafisa8911
@muhammadnafisa8911 3 жыл бұрын
Sarkin waka ko sarkin maroka ,harda wani kukan muna funcinshi sabi da mallam yayi adu'a ankure Muhammad sunusi na biyu
@yusufayuba5342
@yusufayuba5342 3 жыл бұрын
Kodai suna tsorone
@ousseiniissoufouahmed2901
@ousseiniissoufouahmed2901 3 жыл бұрын
To Allah ya kyauta Ameen
@bashirmadaki9623
@bashirmadaki9623 3 жыл бұрын
Baikamata azauna dakai ba
@abbakarsageeruahmad6231
@abbakarsageeruahmad6231 3 жыл бұрын
Allah yatsine maka daidai gwargwado
@abubakarmuhammadibrahim8480
@abubakarmuhammadibrahim8480 3 жыл бұрын
To fa lalle ka Isa
@bashirmadaki9623
@bashirmadaki9623 3 жыл бұрын
Dan uwarka Annabi wasa ne
@halithalit4952
@halithalit4952 3 жыл бұрын
👍👍♥️
@bangisabdulrazaq8886
@bangisabdulrazaq8886 3 жыл бұрын
Idan gaskiyane azauna afahimchi juna ajihakika daga bakinsa
@saniasanisaniasani6863
@saniasanisaniasani6863 3 жыл бұрын
Hahahaha sun tsorata sun fara gujewa
@adamualiyutv6366
@adamualiyutv6366 3 жыл бұрын
Toda alama abdul jabbar kin yanada gaskiya Kenan ? _Idande har baku fito an zauna dashiba to izala yakusa tabbata mayaudariya fa
@musahmohammedyorda8367
@musahmohammedyorda8367 3 жыл бұрын
Run away tactics, go n do the debate and stop the excuses
@grantgrant1884
@grantgrant1884 3 жыл бұрын
Mallam Musah, these izala people are nothing but ignorant.
@farhafilmsenterprises3128
@farhafilmsenterprises3128 3 жыл бұрын
Gidan Mijina episode 9 kzfaq.info/get/bejne/jJ-Hgpp03eCcfpc.html Kalli yadda SALMA ta kasance da mijinta DOCTOR YUSUF daya dawo aiki be tarar da abinci ba.
@marwaali5102
@marwaali5102 3 жыл бұрын
Ka babu abun ne a cikin litatafan musulunci
@futballarena784
@futballarena784 3 жыл бұрын
Wannan maganar taka malam akwai ilili a cikinta. Duk wanda yake ganin cewa tsorata kukayi wannan matsalarsa.
@adamualiyutv6366
@adamualiyutv6366 3 жыл бұрын
Akwai hukunci :duk wanda Aka karyar to an rufe shafin su !!! __idan abdul-jabbar Aka kada tahanyar hujjoji , shi'a takare. __idan kuma izala ce takasa kare izalanci to itama a rufeta **fakat**
@yaddazakakoyisaninfalakitv7745
@yaddazakakoyisaninfalakitv7745 3 жыл бұрын
to tunda wadannan hadisan basu ingantaba yakamata aciresu cikin littafan musulunci.domin abduljabbar ya daina kafa hujja da su.amma ba zaiyuyuba malaman izala suna cewa hadisan ingantattune kuma suci gaba dacin karansu babu babbaka.ai abduljabbar bashi ya rubuta wadannan hadisanba shima haka yagansu ya karanta.amma shi abduljabbar yace wadannan hadisan qaryane basuda inganci.idan malam an izala dagaske sukeyi yakamata subi sahun abduljabbar wurin qaryata wadannan hadisan.domin wadannan hadisan suntaba janibin ma.aiki.sai dai kash su yan izala kokari suke suce hadisan sun inganta.Wanda dama daga cikinsu suna kafa hujja da wadannan hadisan.kamar bello yaba shima yakafa hujja da wani hadisi wai cewa sayyina Abubakar yana zagi.to kaga irin wadannan hadisan ai cin mutuncin sahabbai ne.amma yan izala suna kafa hujja su.
@indaidris5101
@indaidris5101 3 жыл бұрын
Kun tsoratane
@aminuusman1272
@aminuusman1272 3 жыл бұрын
Duka ayi ingacin da fassarai da kuma gaskiyane koba gaskiyane ba ayi
@mastaayouba7408
@mastaayouba7408 3 жыл бұрын
Il est vraiment malade jabbar
@abbakarsageeruahmad6231
@abbakarsageeruahmad6231 3 жыл бұрын
Makaryacin banza kawai
@hassanumar3187
@hassanumar3187 3 жыл бұрын
Yanzu idan ba rashin hankali ba wanene maqaryacin dan Allah? Kai mutane sai a hankali wllh
@mohammedhala7518
@mohammedhala7518 3 жыл бұрын
🤣🤣🤣🤣
Before VS during the CONCERT 🔥 "Aliby" | Andra Gogan
00:13
Andra Gogan
Рет қаралды 10 МЛН
WHO CAN RUN FASTER?
00:23
Zhong
Рет қаралды 45 МЛН
Shek Albani Zaria yayi maganar da ta sa mutane zubar da hawaye
58:52
Kundin shahara
Рет қаралды 351 М.
FATSA TA KAMO BABBAN KIFI FITA TA (3):-kuji yadda ake biyawa Sani R/lemo karatu
45:26
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 17 М.
Kabiru Gombe ya fada Tarkon #Sheikh_Abulfathi_Sani_Attijany
1:52:46
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 52 М.
TAFARU TAKARE ZARGIN DAN BELLO YATABBATA GASKIYA GWAMNATIN......
3:49
Arewa news paper 24
Рет қаралды 6 М.
Before VS during the CONCERT 🔥 "Aliby" | Andra Gogan
00:13
Andra Gogan
Рет қаралды 10 МЛН