❤❤❤AstagfirulLaha Wa'atubu ilaihi❤❤❤ Ya Allah na tuba Ya Allah ka gafartamana dukkannin zunuban mu❤❤❤
@najeebesah28046 ай бұрын
Dan Àllah Karfe nàwa Ake wannan shinrin
@HalifaMuhammadAbubabkar7 ай бұрын
Allah ya karawa mallam lafiya
@SaddikaAdam-si9cx Жыл бұрын
Dan allah taimakamin da number mlm
@abbamusaabbamusa7474 Жыл бұрын
Masha Allah
@abdussalammusa25682 жыл бұрын
Masha Allah
@abdoulsalahmearouna70082 жыл бұрын
خير الناس من ا نفع الناس اغبا د ى غبا د ى ا لله شتيمك ما لم
@abdurrahmanmuhammad41232 жыл бұрын
Allah temaki mallm Allah karawa mallam sani daukaka da basira Dan Allah ko zan iya samun number malm atemakeni?
@abdussalamiyaro39312 жыл бұрын
Assalam Alaikum. Allah Yasaka da alkhairi. Nayita kokarin futo da wannan bayani na Malam Ibrahim Khalil, dan kalubalantar masu cewa, wai Malamin yace Annabi (S A.W.) ya saurari waka irin ta sharholiya, kamar ta wannan zamani, a inda Dr. Sani Umar Riyar lemo yayiwa Malamin raddi, bada hakkinsaba. Da kamatayayi, Dr. Ya saurari bayanin Malam Ibrahim Khalil da kunnensa, yaji kafin yayi mada raddi mai zafi. Idan akwai adalci, yakamata asan cewa, Malam Ibrahim Khalil malamine, bawanda zai soke haka, saboda haka, idan akace, malami kamar Malam Ibrahim Khalil ya fading magana wanda takeyiwa Annabi (S.A.W.) qage da qarya, yakamata a tsayi ayi nazari sosai kafin a yarda. Kodai a tuntubi Malamin ko kuma a nemi azoda audio (wat sautin) da Malamin ya fadi wannan maganar, kafin ayi masa raddi mai zaifi irin wanda Dr. Sani Umar Rijayar Lemo yayi masa, bada hakkinsaba. Yanzu duk wanda ya saurari wan sautin na Malam Ibrahim Khalil, zai tabbatar da cewa, babi inda Malamin yace Annabi (S.A.W.) ya saurari waka da kade kade irin na sharholiya, kamar na wannan lokaci. Alhamdulillahi, ni dalibin wadannan Malamai, ( Malam Ibrahim Khalil dakuma Dr. Sani Umar Riyar Lemo), amma duk inda gaskiya take yakamata a fada. Dr. yayi anfanine kawai daga abinda dalibansa suka gayamasa, wandakuma bahakabane. Amma, abun takaici, memakon Dr. ya tuntubi Malam Ibrahim yaji ko hakane yace abunda akace yace, ko bahakabane, kokuma, yanemi wadanda sukazo masa da labarin, dasu kawo masa sautin yaji da kunnensa, kafin yace komai, amma sai Dr. yayi maganganun da yayi, batareda yayiwa Malam Ibrahim Khalil adalciba. Maganar halaccin jin waka ance Malamai sunyi sabani akai, kamar yadda Malam Ibrahim da shima Dr. duka sun tabbatar da haka. Dan haka sai ace "FAHIMTA FUSKA".
@abdurrahmanmuhammad41232 жыл бұрын
Allah sakawa mallam da alkairi Allah Dada girma da daukaka
@elhfresh70602 жыл бұрын
Star com,, Allah ya ja zamani
@abdoulsalahmearouna70082 жыл бұрын
خير الناس من ا نفع الناس الله شيس كر ك ى مو نيس اء من
@elhfresh70602 жыл бұрын
Allah ya biya🤣🤣🤣 babban malam
@elhtycoon12073 жыл бұрын
Allah ya gafarta ma malam
@elhtycoon12073 жыл бұрын
Allah ya saka da alheri me yawan gaske, malam Ibrahim Khalil Ina matuqar kaunar ka
@nazifiyau68893 жыл бұрын
Assalamu alaikum,ina yi malam fatan alkhairi, Allah ya kara lafiya, wannan gidan Radio na Rahma Allah ya qara daukaka
@elhtycoon12073 жыл бұрын
ASSALAMu alaikum, tanbaya anan, dangane da tasbihin da Malan yace à DINGA yi, shin Wai mutum zai Iya sub hanallah yayi adadin da zai Iya, Sannan ya daura ga n'a biyu, wato alhmdu lillah, ko Kuma dole dai saï an hadasu, saï Kuma idan da Hali zamu so mlm ya Dan yi mana bayani da zai qara mana qarfin gwiwa dalilin yin wannan zikirin me falala, Allah ya sakawa mln da alheri.