Lokacine zai bayyana wanene sarkin Kano na gaskiya,sannan Kuma lokacine zai fayyace mana abun da kudin tsarina mulkin Kasa yafada a game da sarakunan gargajiya,Kuma lokacine zaisa mugane shin saboda biyan bukatar wasu masu sanzuciya zaakibin kudin tsarina mulkin kasa
@dailyreporterstv11 сағат бұрын
Gaskiya ne
@nafiuharuna959814 сағат бұрын
Allah ya raba ni da kallon karuwa da data na
@dailyreporterstv14 сағат бұрын
Allah ya kyauta
@hauwashuaibu413715 сағат бұрын
Aike murja duniya ce zata koya Miki hankali, bakiga tambada ba tukunna.Allah ya shiryaki in zaki shiryu!
@dailyreporterstv15 сағат бұрын
Amen ya Allah
@musaabdullahi31892 күн бұрын
Allah ya sakawa gwamna da alkairi ,Allah yayi galaba akan mabiyansa da mahasadansa na jahar Kano da gwamnatin tarayya
@dailyreporterstv18 сағат бұрын
Ta ina gwamnatin tarayya zata zama cikin sahun makiya gwamnatin Abba
@musaabdullahi318918 сағат бұрын
@@dailyreporterstv ta hanyar daurewa makiyansa na Kano gindi a kunno masa wuta,Idan ba hakaba yazaayi gwamna yacire sarki Amma sarki yatsaya Yana jayayya inba goyon baya ya samuba daga federa?Kuma wanene yake da damar dazay turo sojoji suwowa saukakken sarki rakiya adawa dashi,masu iya magana sunce''kyale maketaci yayita halinsa komai tajima zamani nanan"
@dailyreporterstv17 сағат бұрын
@@musaabdullahi3189 gaskiya ne batun ka, kuma dadin abun shi ne mai gaskiya da yake akan turba shi ke da nasara a karshe karya kuwa ba inda za ta je
@dailyreporterstv17 сағат бұрын
@@musaabdullahi3189 gaskiya ne batun ka, kuma dadin abun shi ne mai gaskiya da yake akan turba shi ke da nasara a karshe karya kuwa ba inda za ta je
@dailyreporterstv17 сағат бұрын
@@musaabdullahi3189 gaskiya ne batun ka, kuma dadin abun shi ne mai gaskiya da yake akan turba shi ke da nasara a karshe karya kuwa ba inda za ta je
@MMBature2 күн бұрын
Aku sarki surutu da alfahari
@user-nm6os6wt5g3 күн бұрын
Hhhh karya kake garba kore
@user-nm6os6wt5g3 күн бұрын
Hhhhhhh kayyasa tunda kaga Musa daburau awannan harkar kasan abun yalalace
@musaabdullahi31894 күн бұрын
Gaskiya wannan gayawa tsakanin kwankwaso da NASIRU elrufai tayi mini daidai dominkuwa wata kila Wani lissafi siyasane nadaban,Domin kuwa ance ''ancr in Laila takiya sai komai basha''
@dailyreporterstv4 күн бұрын
Gaskiya ne haka ake ta hasashen ganin an samu sakamako mai kyau saboda duk sun fuskanci butulci
@musaabdullahi31894 күн бұрын
Kadai bazaka Daina sanzuciyaba a karantarwarka,mu Kano sai lamido sanusi
@dailyreporterstv4 күн бұрын
Malam Musa menene don zuciya a abinda na karanta ba nine na yi magana Dr Dutsen Tanshi ne fah ya kamata a dinga kokarin gane yadda abubuwa suke
@musaabdullahi31894 күн бұрын
Aidama ina magana akan dutsen tanshi ba Kai Ibrahim Hasan hausawa
@dailyreporterstv4 күн бұрын
@@musaabdullahi3189 to Nagode ai na dauka da Ni ake shiyasa na ɓara 🤣🤣🤣🤣
@user-mx7bx1ym8k4 күн бұрын
Ina bakin daukar ta da akayi Amma rarara yace akwai tsaro a kasa ko
@musaabdullahi31895 күн бұрын
Maganarfa Itace sunkagara kwankwaso yashigo apc karkashin jagorancin ganduje,wanna Kuma hakan gaskiya zaiyi Wuya,Ni aganina inhar dayuwuwar kwankwaso zaishiga apc to wanna zaici gajiyar shigowar kwankwaso to saiyayi hakuri tukuna yabada lokacin Domin komai lissafi akayi,Idan kuwa kwankwaso yashigo apc da gaggawa to gandujehe zaici gajiyar shigowar kenan amaimako faduwar warwas da siyasar ganduje yayi a Kano to kenan zatafarfado 5:33
@dailyreporterstv5 күн бұрын
Gaskiya dole batun akwai bukatar tunani kamar yadda ka ce, shi yasa har yanzu jan kafar ke kara gaba
@KhadejaKhadeja-ct7jz5 күн бұрын
Nice maganarki❤❤❤❤❤
@rufaimagaji25905 күн бұрын
Kema in Allah yayarda sai sun sace ki
@user-td4em6qg3i5 күн бұрын
Allah sarki
@hauwausmanaliyu41315 күн бұрын
Allah ya karemu Allah kuma ya bayyana ta
@musaabdullahi31895 күн бұрын
To waye ganduje,kaketa famancewa indai gandujene,ai bola tunubu ne domin kuwa shine ya daurewa ganduje gindi akewa kanawa rashin mutunci, kuma kanawa sunan bazasu mantaba har lokacic da zaizo gun kanawa wajen sake naiman kuriunsu
@dailyreporterstv5 күн бұрын
Kuma kana ganin Kanawan suna da gogewar kin amincewa da shi
@musaabdullahi31895 күн бұрын
@@dailyreporterstv Allah zai kawo Wani halin da kanawa zasu fahinta Domin adaina daukarsu masu yawan da bashi da amfani,
@musaabdullahi31895 күн бұрын
Kadawone Kuma kunaganin zatafadi gasasa? Ai dakace tunda anyi zabe kadaina adawa to duk dawacca kuka dawo ,da alfarmar yahayyu ya kaiyumu wan yadaure muku gindi kuka samu dama kukeyin wannan shakiyancin a Kano to Allah subhanahu wataalah zairushe damarka tasamun mulki na gaba insha Allah 5:51 5:51
@dailyreporterstv5 күн бұрын
Allah ya bamu shugabanni na gari masu tausayin mu
@jamiluadam2166 күн бұрын
Kana kokari Allah ya kawo babban rabo
@dailyreporterstv6 күн бұрын
Allahumma Amen Ina Godiya Alhaji Jamilu
@BelloMohammed-pd3vv7 күн бұрын
Mahaukache sherme kawai 😐😐😐👎👎👎🏃🏃🏃🏃
@dailyreporterstv7 күн бұрын
Hhhhhhh
@maigoshiidris59437 күн бұрын
Tuta a makabarta kuma ? Amma kaine kasa ko dan babu kowa a gurin kuma ba'a ga wanda ya saba malam kunfa tafi
@dailyreporterstv7 күн бұрын
Hhhhhhhh
@salisuibrahim36927 күн бұрын
Dan kutumar uba mahaukaci tutar uwarka
@dailyreporterstv7 күн бұрын
Hhhh me ya yi zafi haka
@user-nm6os6wt5g7 күн бұрын
Makabarta hhhhhh
@dailyreporterstv7 күн бұрын
Ta yaya ya zama makabarta
@ibrahimumar77258 күн бұрын
Allah yasa mutuwa Hutu neh Amin 🙏
@musaabdullahi31898 күн бұрын
To in akaran kankinsane kagaya mana aina yasamo sojoji da Yan Sanda yakawo su?shi Dan agundi
@dailyreporterstv7 күн бұрын
Ka san Kowace rundunar tsaro tana da shugaba, kusancinka da shugaban rundunar zai iya yi maka alfarma tasarrufi da jami'ansa
@hauwausmanaliyu41318 күн бұрын
Allah dai yakiyaye
@musaabdullahi31898 күн бұрын
Allah yajikanta
@dailyreporterstv8 күн бұрын
Amen ya Allah
@musaabdullahi31899 күн бұрын
Allah ya taimaki sarki sanusi na16,Allah ya rusa makiyan kano
@ghazalishuaibu41259 күн бұрын
Allah yakara daukaka
@dailyreporterstv8 күн бұрын
Allahumma Ameen
@NasiruAbba9 күн бұрын
Amma wanna tsohon video ne ko
@IbrahimHaruna-rk5ym10 күн бұрын
Mun Tabbata kun gadi jayayya da ubangiji madaukakin Sarki Allah ya hallakaku
Allah ya Kara basira kafara gwara programs Dinka,dama mubamason mutum yadauki ,duk Inda akaga kuskure daga kowane bangare to ayimagana bawani ayita nunawa gomna kiyayyaba
@dailyreporterstv11 күн бұрын
Masha Allah ina godiya ka san aiki ne a haka wata ran kaga kamar ba dai-dai ake tafiya ba, wataran kuma kaga daidai ya yi
@user-nm6os6wt5g11 күн бұрын
Isaka na wahalarda me kayan kara
@dailyreporterstv11 күн бұрын
Hhhh haka ne????
@babajihamidu296711 күн бұрын
Maigida kasani kotu bayanita a fili bawani gazawa da tayi kuma wannan zaben da ake zancen yana cikin kudin doka?
@dailyreporterstv11 күн бұрын
Baya ciki gaskiya, kuma sannan babu maganarsa ma kwata Kwata kawai dai mun kalli shawarar da shi Shehu Sani ya bayar ne da tsokaci akan ta
@musaabdullahi318912 күн бұрын
Yayi daidai
@jamiluadam21613 күн бұрын
Karka sake cewa Yan jos muna da tsamin Aljihu
@dailyreporterstv13 күн бұрын
A gafarce Ni ai tururuwar shiga wajen ba tare da gate pass ba itace ta sa ake kallon hakan
@jamiluadam21613 күн бұрын
@@dailyreporterstv bahaka bane inda kagani wajan shiga gate din ne Amma cikin hall din AI Saida gate pass kuma su wayanda kaga sunata cincirundo har suna faduwa yawanci Yara ne Amma ai Yan jos ba baqin ganin celebritys bane
@dailyreporterstv13 күн бұрын
@@jamiluadam216 Masha Allah ai dama Jos ba daga nan ba saboda sunan garin ya fi na jihar ma shahara a yi hakuri
@aliyuaminubababa711014 күн бұрын
Inshallahu mu north east sae munkawo karshe siyasarka dama mu "Yan arewa bakidaya Sukuma kanawa allah yaganar dasu cewa shi makiyin arewane amin
@SadeeqAliyu-sh2tj15 күн бұрын
Amma gaskiyar magana wanna ba maganar daya kamata ace shugaba yayi ma mutane ba. Ku kuma talakawan dashige bakwa ganewa bai fah ce duk Wanda yake son cutar da talakawa bafa cewa yayi duk Wanda yake son ya cutar da jam'iyar nnpp koh gwamnatin nnpp. Haba haba hba kuma kanku alkalanci mana karmu zama wawaye mana
@dailyreporterstv15 күн бұрын
Har kullum fatan da ake su gane ke nan cewa shugabannin nan da yan siyasa ta gyara miyarsu suke ba batun me aka dora a gidan wane ko kuwa a a ya anya an dora tukunya a gidan wane da wane
@SadeeqAliyu-sh2tj15 күн бұрын
Wato ranka ya dade wallahi idan har zaka saurari wannan mgnar da madugu yayi wallahi kasan ba kokarin kare jam'iya kawai yakeyi ba wai talakan kano bane kuma kaji cewayayi wai su a siyasance murna sukeyi... kuma yace wai idan ya gagara kawai sai ayi mutuwar kasko yanxu kai amsayin ka na talaka sai kace wannan maganar yayi tane saboda talaka haba.
@user-id2hd6nb3t15 күн бұрын
Hakane magana jagora kasa ❤❤
@yusufmuhammed857915 күн бұрын
I love kwankwaso NNPP
@SadeeqAliyu-sh2tj15 күн бұрын
Hhhmmmm
@muawiyyahabibu260216 күн бұрын
Alhamdulillah mungode Allah ❤
@user-nm6os6wt5g16 күн бұрын
Baqin ciki kashe tsinannu
@user-qp3md4bq3l16 күн бұрын
gaskiya kwankwaso kaji tsoron Allah kache bakache basheba lokacin kake gwanno kanaso abaka mukami ne
@tahirusani873817 күн бұрын
Allah yaja da ran sarki Alh Aminu Ado Bayero kuma Allah yaji kan Ado Bayero 🙏
@user-qt3pl1cj7q19 күн бұрын
Allah taimaki sarki allah ya karama sarki lfy
@musaabdullahi318920 күн бұрын
Tunda bakajin nasiha kazama dan jarida kuma dan siyasa nakusa daina sauraran programs dinka konayi comment akai
@dailyreporterstv20 күн бұрын
Ka yi hakuri babu wani abu da na yi na nuna goyon baya ga kowanne dan siyasa amma ka iya gayan wajen da na nuna siyasa
@musaabdullahi318920 күн бұрын
@@dailyreporterstv a a program Dinka na jiya kace ancire aminu ado balaifin tsaye balle na zaune,kubata faman kwarzanta cire aminu ado Wanda bakuyi hakaba lokacin daakacre cire sanusi,Kuma wane laifine nahakika wanna ba kirkirarsa akayiba wana sanusi lamido ya aikata akacireshi?komai don gwamnatin Abba bata iyakageba ballae takago left tadorawa aminu dontasamu hujjar rusheshi?
@dailyreporterstv20 күн бұрын
@@musaabdullahi3189 ni da kai dai duk a kasa muke so kaga ke nan babu bukatar mu dauki bangare cewa wane ya yi daidai ko wane bai yi, Misali idan na ce gwamnati ta cire Aminu Bayero ba tare da wani laifi ba, bai kamata laga rashin dacewar hakan ba, domin har yqnzu daga kan majalisa har zuwa gwamnan ba wamda ya fito ya ce ga laifin mutanan nan ba kuma ina fadin hakan don goyon bayan wani bangare ba
@musaabdullahi318922 күн бұрын
ganduje Shima yazama tenuwarsa Amma yanzu yahadakai dawani daga taraiya yanata kullowa Kano fitina
@dailyreporterstv21 күн бұрын
Allah dai ya kyauta
@musaabdullahi318924 күн бұрын
Kwankwaso ikon Allah,Allah duk Wani makiyin kwankwaso ko a fili ko afakaice Allah ka rusarusa girmasa da mukaminsa
@dailyreporterstv24 күн бұрын
Rayuwar Dan Adam kuwa zata yiwu ba makiya na fili ko na boye
@musaabdullahi318924 күн бұрын
@@dailyreporterstv Rayuwa bazta yuwuba batare da makiyaba ,to Amma aimune muke kuranta kanmu musulmi masu koyida halaye irin na annabi muhammadu tsira da aminci yatabbata agareshi,haka kawaifa mu musulmin zamu kirkiri abu marakyau mudan gantashi dashi alhailn wannan mutumi halinsa maikyaune kawai don abunda zakusamu na rayuwar duniya kamar munmanta da zaakwantar damu a kabari mukadai Kuma sannan zaa tanbayemu a kan abubuwan damuka aikata kenan duka munmanta ,saboda haka muzama adalai inzamu fadi abu akan mutum mufadi abunda yayi na gaskiya inzamu kishin mu kishin akan abunda yayi na badaidaiba