Karon Farko Ga Kwankwaso Bayan Shekara 9
1:10
Magana ta Kare, Malam Bar Masu Abu da Abunsu
10:31
Пікірлер
@ghazalishuaibu4125
@ghazalishuaibu4125 3 сағат бұрын
Allah yakara daukaka
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 12 сағат бұрын
Lokacine zai bayyana wanene sarkin Kano na gaskiya,sannan Kuma lokacine zai fayyace mana abun da kudin tsarina mulkin Kasa yafada a game da sarakunan gargajiya,Kuma lokacine zaisa mugane shin saboda biyan bukatar wasu masu sanzuciya zaakibin kudin tsarina mulkin kasa
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 11 сағат бұрын
Gaskiya ne
@nafiuharuna9598
@nafiuharuna9598 14 сағат бұрын
Allah ya raba ni da kallon karuwa da data na
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 14 сағат бұрын
Allah ya kyauta
@hauwashuaibu4137
@hauwashuaibu4137 15 сағат бұрын
Aike murja duniya ce zata koya Miki hankali, bakiga tambada ba tukunna.Allah ya shiryaki in zaki shiryu!
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 15 сағат бұрын
Amen ya Allah
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 2 күн бұрын
Allah ya sakawa gwamna da alkairi ,Allah yayi galaba akan mabiyansa da mahasadansa na jahar Kano da gwamnatin tarayya
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 18 сағат бұрын
Ta ina gwamnatin tarayya zata zama cikin sahun makiya gwamnatin Abba
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 18 сағат бұрын
@@dailyreporterstv ta hanyar daurewa makiyansa na Kano gindi a kunno masa wuta,Idan ba hakaba yazaayi gwamna yacire sarki Amma sarki yatsaya Yana jayayya inba goyon baya ya samuba daga federa?Kuma wanene yake da damar dazay turo sojoji suwowa saukakken sarki rakiya adawa dashi,masu iya magana sunce''kyale maketaci yayita halinsa komai tajima zamani nanan"
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 17 сағат бұрын
@@musaabdullahi3189 gaskiya ne batun ka, kuma dadin abun shi ne mai gaskiya da yake akan turba shi ke da nasara a karshe karya kuwa ba inda za ta je
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 17 сағат бұрын
@@musaabdullahi3189 gaskiya ne batun ka, kuma dadin abun shi ne mai gaskiya da yake akan turba shi ke da nasara a karshe karya kuwa ba inda za ta je
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 17 сағат бұрын
@@musaabdullahi3189 gaskiya ne batun ka, kuma dadin abun shi ne mai gaskiya da yake akan turba shi ke da nasara a karshe karya kuwa ba inda za ta je
@MMBature
@MMBature 2 күн бұрын
Aku sarki surutu da alfahari
@user-nm6os6wt5g
@user-nm6os6wt5g 3 күн бұрын
Hhhh karya kake garba kore
@user-nm6os6wt5g
@user-nm6os6wt5g 3 күн бұрын
Hhhhhhh kayyasa tunda kaga Musa daburau awannan harkar kasan abun yalalace
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 4 күн бұрын
Gaskiya wannan gayawa tsakanin kwankwaso da NASIRU elrufai tayi mini daidai dominkuwa wata kila Wani lissafi siyasane nadaban,Domin kuwa ance ''ancr in Laila takiya sai komai basha''
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 4 күн бұрын
Gaskiya ne haka ake ta hasashen ganin an samu sakamako mai kyau saboda duk sun fuskanci butulci
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 4 күн бұрын
Kadai bazaka Daina sanzuciyaba a karantarwarka,mu Kano sai lamido sanusi
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 4 күн бұрын
Malam Musa menene don zuciya a abinda na karanta ba nine na yi magana Dr Dutsen Tanshi ne fah ya kamata a dinga kokarin gane yadda abubuwa suke
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 4 күн бұрын
Aidama ina magana akan dutsen tanshi ba Kai Ibrahim Hasan hausawa
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 4 күн бұрын
@@musaabdullahi3189 to Nagode ai na dauka da Ni ake shiyasa na ɓara 🤣🤣🤣🤣
@user-mx7bx1ym8k
@user-mx7bx1ym8k 4 күн бұрын
Ina bakin daukar ta da akayi Amma rarara yace akwai tsaro a kasa ko
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 5 күн бұрын
Maganarfa Itace sunkagara kwankwaso yashigo apc karkashin jagorancin ganduje,wanna Kuma hakan gaskiya zaiyi Wuya,Ni aganina inhar dayuwuwar kwankwaso zaishiga apc to wanna zaici gajiyar shigowar kwankwaso to saiyayi hakuri tukuna yabada lokacin Domin komai lissafi akayi,Idan kuwa kwankwaso yashigo apc da gaggawa to gandujehe zaici gajiyar shigowar kenan amaimako faduwar warwas da siyasar ganduje yayi a Kano to kenan zatafarfado 5:33
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 5 күн бұрын
Gaskiya dole batun akwai bukatar tunani kamar yadda ka ce, shi yasa har yanzu jan kafar ke kara gaba
@KhadejaKhadeja-ct7jz
@KhadejaKhadeja-ct7jz 5 күн бұрын
Nice maganarki❤❤❤❤❤
@rufaimagaji2590
@rufaimagaji2590 5 күн бұрын
Kema in Allah yayarda sai sun sace ki
@user-td4em6qg3i
@user-td4em6qg3i 5 күн бұрын
Allah sarki
@hauwausmanaliyu4131
@hauwausmanaliyu4131 5 күн бұрын
Allah ya karemu Allah kuma ya bayyana ta
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 5 күн бұрын
To waye ganduje,kaketa famancewa indai gandujene,ai bola tunubu ne domin kuwa shine ya daurewa ganduje gindi akewa kanawa rashin mutunci, kuma kanawa sunan bazasu mantaba har lokacic da zaizo gun kanawa wajen sake naiman kuriunsu
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 5 күн бұрын
Kuma kana ganin Kanawan suna da gogewar kin amincewa da shi
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 5 күн бұрын
@@dailyreporterstv Allah zai kawo Wani halin da kanawa zasu fahinta Domin adaina daukarsu masu yawan da bashi da amfani,
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 5 күн бұрын
Kadawone Kuma kunaganin zatafadi gasasa? Ai dakace tunda anyi zabe kadaina adawa to duk dawacca kuka dawo ,da alfarmar yahayyu ya kaiyumu wan yadaure muku gindi kuka samu dama kukeyin wannan shakiyancin a Kano to Allah subhanahu wataalah zairushe damarka tasamun mulki na gaba insha Allah 5:51 5:51
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 5 күн бұрын
Allah ya bamu shugabanni na gari masu tausayin mu
@jamiluadam216
@jamiluadam216 6 күн бұрын
Kana kokari Allah ya kawo babban rabo
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 6 күн бұрын
Allahumma Amen Ina Godiya Alhaji Jamilu
@BelloMohammed-pd3vv
@BelloMohammed-pd3vv 7 күн бұрын
Mahaukache sherme kawai 😐😐😐👎👎👎🏃🏃🏃🏃
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 7 күн бұрын
Hhhhhhh
@maigoshiidris5943
@maigoshiidris5943 7 күн бұрын
Tuta a makabarta kuma ? Amma kaine kasa ko dan babu kowa a gurin kuma ba'a ga wanda ya saba malam kunfa tafi
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 7 күн бұрын
Hhhhhhhh
@salisuibrahim3692
@salisuibrahim3692 7 күн бұрын
Dan kutumar uba mahaukaci tutar uwarka
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 7 күн бұрын
Hhhh me ya yi zafi haka
@user-nm6os6wt5g
@user-nm6os6wt5g 7 күн бұрын
Makabarta hhhhhh
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 7 күн бұрын
Ta yaya ya zama makabarta
@ibrahimumar7725
@ibrahimumar7725 8 күн бұрын
Allah yasa mutuwa Hutu neh Amin 🙏
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 8 күн бұрын
To in akaran kankinsane kagaya mana aina yasamo sojoji da Yan Sanda yakawo su?shi Dan agundi
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 7 күн бұрын
Ka san Kowace rundunar tsaro tana da shugaba, kusancinka da shugaban rundunar zai iya yi maka alfarma tasarrufi da jami'ansa
@hauwausmanaliyu4131
@hauwausmanaliyu4131 8 күн бұрын
Allah dai yakiyaye
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 8 күн бұрын
Allah yajikanta
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 8 күн бұрын
Amen ya Allah
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 9 күн бұрын
Allah ya taimaki sarki sanusi na16,Allah ya rusa makiyan kano
@ghazalishuaibu4125
@ghazalishuaibu4125 9 күн бұрын
Allah yakara daukaka
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 8 күн бұрын
Allahumma Ameen
@NasiruAbba
@NasiruAbba 9 күн бұрын
Amma wanna tsohon video ne ko
@IbrahimHaruna-rk5ym
@IbrahimHaruna-rk5ym 10 күн бұрын
Mun Tabbata kun gadi jayayya da ubangiji madaukakin Sarki Allah ya hallakaku
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 11 күн бұрын
Ashe dokar databa kowane gomna dama yanada koyacire gomna karyace kenan
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 11 күн бұрын
Ashe dokar databa kowane gomna dama yanada koyacire gomna karyace kenan
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 11 күн бұрын
Malam Musa Najeriyar ke nan 🤣🤣🤣
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 11 күн бұрын
Allah ya Kara basira kafara gwara programs Dinka,dama mubamason mutum yadauki ,duk Inda akaga kuskure daga kowane bangare to ayimagana bawani ayita nunawa gomna kiyayyaba
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 11 күн бұрын
Masha Allah ina godiya ka san aiki ne a haka wata ran kaga kamar ba dai-dai ake tafiya ba, wataran kuma kaga daidai ya yi
@user-nm6os6wt5g
@user-nm6os6wt5g 11 күн бұрын
Isaka na wahalarda me kayan kara
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 11 күн бұрын
Hhhh haka ne????
@babajihamidu2967
@babajihamidu2967 11 күн бұрын
Maigida kasani kotu bayanita a fili bawani gazawa da tayi kuma wannan zaben da ake zancen yana cikin kudin doka?
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 11 күн бұрын
Baya ciki gaskiya, kuma sannan babu maganarsa ma kwata Kwata kawai dai mun kalli shawarar da shi Shehu Sani ya bayar ne da tsokaci akan ta
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 12 күн бұрын
Yayi daidai
@jamiluadam216
@jamiluadam216 13 күн бұрын
Karka sake cewa Yan jos muna da tsamin Aljihu
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 13 күн бұрын
A gafarce Ni ai tururuwar shiga wajen ba tare da gate pass ba itace ta sa ake kallon hakan
@jamiluadam216
@jamiluadam216 13 күн бұрын
@@dailyreporterstv bahaka bane inda kagani wajan shiga gate din ne Amma cikin hall din AI Saida gate pass kuma su wayanda kaga sunata cincirundo har suna faduwa yawanci Yara ne Amma ai Yan jos ba baqin ganin celebritys bane
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 13 күн бұрын
@@jamiluadam216 Masha Allah ai dama Jos ba daga nan ba saboda sunan garin ya fi na jihar ma shahara a yi hakuri
@aliyuaminubababa7110
@aliyuaminubababa7110 14 күн бұрын
Inshallahu mu north east sae munkawo karshe siyasarka dama mu "Yan arewa bakidaya Sukuma kanawa allah yaganar dasu cewa shi makiyin arewane amin
@SadeeqAliyu-sh2tj
@SadeeqAliyu-sh2tj 15 күн бұрын
Amma gaskiyar magana wanna ba maganar daya kamata ace shugaba yayi ma mutane ba. Ku kuma talakawan dashige bakwa ganewa bai fah ce duk Wanda yake son cutar da talakawa bafa cewa yayi duk Wanda yake son ya cutar da jam'iyar nnpp koh gwamnatin nnpp. Haba haba hba kuma kanku alkalanci mana karmu zama wawaye mana
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 15 күн бұрын
Har kullum fatan da ake su gane ke nan cewa shugabannin nan da yan siyasa ta gyara miyarsu suke ba batun me aka dora a gidan wane ko kuwa a a ya anya an dora tukunya a gidan wane da wane
@SadeeqAliyu-sh2tj
@SadeeqAliyu-sh2tj 15 күн бұрын
Wato ranka ya dade wallahi idan har zaka saurari wannan mgnar da madugu yayi wallahi kasan ba kokarin kare jam'iya kawai yakeyi ba wai talakan kano bane kuma kaji cewayayi wai su a siyasance murna sukeyi... kuma yace wai idan ya gagara kawai sai ayi mutuwar kasko yanxu kai amsayin ka na talaka sai kace wannan maganar yayi tane saboda talaka haba.
@user-id2hd6nb3t
@user-id2hd6nb3t 15 күн бұрын
Hakane magana jagora kasa ❤❤
@yusufmuhammed8579
@yusufmuhammed8579 15 күн бұрын
I love kwankwaso NNPP
@SadeeqAliyu-sh2tj
@SadeeqAliyu-sh2tj 15 күн бұрын
Hhhmmmm
@muawiyyahabibu2602
@muawiyyahabibu2602 16 күн бұрын
Alhamdulillah mungode Allah ❤
@user-nm6os6wt5g
@user-nm6os6wt5g 16 күн бұрын
Baqin ciki kashe tsinannu
@user-qp3md4bq3l
@user-qp3md4bq3l 16 күн бұрын
gaskiya kwankwaso kaji tsoron Allah kache bakache basheba lokacin kake gwanno kanaso abaka mukami ne
@tahirusani8738
@tahirusani8738 17 күн бұрын
Allah yaja da ran sarki Alh Aminu Ado Bayero kuma Allah yaji kan Ado Bayero 🙏
@user-qt3pl1cj7q
@user-qt3pl1cj7q 19 күн бұрын
Allah taimaki sarki allah ya karama sarki lfy
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 20 күн бұрын
Tunda bakajin nasiha kazama dan jarida kuma dan siyasa nakusa daina sauraran programs dinka konayi comment akai
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 20 күн бұрын
Ka yi hakuri babu wani abu da na yi na nuna goyon baya ga kowanne dan siyasa amma ka iya gayan wajen da na nuna siyasa
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 20 күн бұрын
@@dailyreporterstv a a program Dinka na jiya kace ancire aminu ado balaifin tsaye balle na zaune,kubata faman kwarzanta cire aminu ado Wanda bakuyi hakaba lokacin daakacre cire sanusi,Kuma wane laifine nahakika wanna ba kirkirarsa akayiba wana sanusi lamido ya aikata akacireshi?komai don gwamnatin Abba bata iyakageba ballae takago left tadorawa aminu dontasamu hujjar rusheshi?
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 20 күн бұрын
@@musaabdullahi3189 ni da kai dai duk a kasa muke so kaga ke nan babu bukatar mu dauki bangare cewa wane ya yi daidai ko wane bai yi, Misali idan na ce gwamnati ta cire Aminu Bayero ba tare da wani laifi ba, bai kamata laga rashin dacewar hakan ba, domin har yqnzu daga kan majalisa har zuwa gwamnan ba wamda ya fito ya ce ga laifin mutanan nan ba kuma ina fadin hakan don goyon bayan wani bangare ba
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 22 күн бұрын
ganduje Shima yazama tenuwarsa Amma yanzu yahadakai dawani daga taraiya yanata kullowa Kano fitina
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 21 күн бұрын
Allah dai ya kyauta
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 24 күн бұрын
Kwankwaso ikon Allah,Allah duk Wani makiyin kwankwaso ko a fili ko afakaice Allah ka rusarusa girmasa da mukaminsa
@dailyreporterstv
@dailyreporterstv 24 күн бұрын
Rayuwar Dan Adam kuwa zata yiwu ba makiya na fili ko na boye
@musaabdullahi3189
@musaabdullahi3189 24 күн бұрын
@@dailyreporterstv Rayuwa bazta yuwuba batare da makiyaba ,to Amma aimune muke kuranta kanmu musulmi masu koyida halaye irin na annabi muhammadu tsira da aminci yatabbata agareshi,haka kawaifa mu musulmin zamu kirkiri abu marakyau mudan gantashi dashi alhailn wannan mutumi halinsa maikyaune kawai don abunda zakusamu na rayuwar duniya kamar munmanta da zaakwantar damu a kabari mukadai Kuma sannan zaa tanbayemu a kan abubuwan damuka aikata kenan duka munmanta ,saboda haka muzama adalai inzamu fadi abu akan mutum mufadi abunda yayi na gaskiya inzamu kishin mu kishin akan abunda yayi na badaidaiba