Inna'lillahi Wa'Inna Ilaihi raji'un. Ya Allah ka shiga tsakanin nagari da mugu. Ya Allah kayi mana maganin duk wani dake kokarin sa Najeriya a cikin musiba. Amin Ya hayyu ya qayyum 🙏
@hauwabamalli141118 күн бұрын
Ameen ya hayyu ya kayyum🤲
@khadijatunmanmusa462118 күн бұрын
Amin ya Allah
@khadijatunmanmusa462118 күн бұрын
Amin ya Hayyu ya Kayyum
@abdulrasheedgombo77118 күн бұрын
Ameen Mallam
@KabiruAHali13 күн бұрын
MALAMAI KUJI TSORON ALLAH
@bachirbachir-tu8fbNiger18 күн бұрын
امين
@sanahatoumijiyawa74218 күн бұрын
Wallahi hakane Malam Abubakar Gumi, y’a Hayyu y’a Kayyum 😭😭😭🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽
@sakinadeeni471318 күн бұрын
Wallahi Mlm ga abu idan ya shigo wajenmu ba tsari komai a haukace yake a Nigeria gashi qasar turawan ana mummunar aqida amma baza ka ta6a ganin ana auren wannn masifa a bayyana ba koda Christmas suke shiru garin bare aure, amma idan aka yarda aka bar wannan qazanta ta faru to ze zm ruwan dare. Allah ya kiyaye kuma ye maganin wnnn bala'i a koina a cikin duniya
@bintadayyabu106018 күн бұрын
Ameen yarabbi
@ibrahimabubakar841518 күн бұрын
Subhanallah
@babs576kenedy18 күн бұрын
جزاكم الله خيرا❤❤❤
@abubakarahmad566118 күн бұрын
Barin irin kiran da ba ayiwa mutane ba akan cewa kar azabe bola tunubu amma sukayi bir sukayi kunnen uwar shege kuma wannan shi zai nunamaka bola tunubu bazaiyi tazar ceba saboda turawa sun auna sunga ya tsufa shine zasuyi duk yacce za suyi suga sun kara har gitsa Nigeria dan allah ashekara dayan da yayi kaduba kaga masifar daya jefa kar allah ya isa tsakanin mu da shi
@user-gw2ss7og8k18 күн бұрын
L
@KabiruAHali13 күн бұрын
SHI DAN GUMI BAI KAWO MAKA, KAI KUMA KA NUNA MANA AI TURANCI NE, MUNA IYA KARANTAWA. SU HAMAS AI BA ADDINI A GABANSU?
@nuhumaishanu694418 күн бұрын
Ai dama sai gwamnati ta karbo wannan kudi kafin a buda musu inda batun auren jinsi yake. Lalle kada a ciwo wannan bashi,idan kuma sun karbo yakamata su mayar. Abunda idan an ciwo bashin sacewa zaayi ,ba qasa zaayiwa aiki da kudinba
@sakinadeeni471318 күн бұрын
Ko za su yiwa qasa aiki da kudin bama son wannan qazamin kudi. Allah ya karemu dg sharrin masu sharri