Ai duk mllm daace Kar ayi zanga zanga toh baaikin Allah yakeba akwaihuja
@abubakarsaidu1850Ай бұрын
wawane wanna malami ko annabi yayaki kafirai
@YusufGarubaАй бұрын
Malam GA tambaya construction kakebi ko our ani
@HabibuSurajo-lo8diАй бұрын
Idan kunaso kar muyi zanga zanga kuyiwa shiwagabanni magana idan ba hakaba kuma malamai sai ta shafe ku wlh
@MaryamUmar-pg7miАй бұрын
Meyasa kukace muyi zabe
@BelloMuhammad-r6jАй бұрын
Baka da hujja ko daya
@isyakumohdkg7467Ай бұрын
Ban goyi bayanka a nan ba malam babba. To yanzu menene ba'ayi a cikin abubuwan da ka fada, ? A kasar da mutum yake mutuwa saboda yunwa, Mutum nawa ne suka mutu saboda ta'addanci, fyade, garkuwa, da kisan kiyashin a arewacin najeriya da sauran wurare? A Kenya yanzu haka ana samun cigaba ga Senegal ai duk kasashen Afrika ne. Shugabannin kasar nan basu da Imani mlm
@BelloMuhammad-r6jАй бұрын
Baka da hankali mahaukaci
@jibrintumaka3478Ай бұрын
Miskeen, miskeen trying to insight the youth to go and protest