ya Allah ubangiji Dan sunayenka starkake Allah kakawomana canji na alkairi kabamu shugabani masu tausayi ba masu handamaba ya haiyu ya kaiyum kaji kanmu da shugabani masu adalci
@umarfarouq78102 жыл бұрын
Muna godiya sosai hajiya Allah yakara lpy
@user-kw3yu9sp8c4 жыл бұрын
Masha allah hajiya naja atu allah ya saka miki da alkhairi kaima umar muna godiya
@solomoniliya95844 жыл бұрын
Gaskiya rigar kaya ce. Allah ya saka maku da alheri saboda kun nemo mana hazikan nan ta fede biri har wutsiya. Hajiya Naja'atu ba kanwan lasa ba ce. Ina kallon wannan shirin diga Mali. Don Allah a isar man da sakon gaisuwana gareta. Da dukan yan gidan wannan telebijan.
@turarekamshi77654 жыл бұрын
Allah baki aljanna inakunarki. Bana. Najiriya. Kitaima Kamin dalambar. Ki. Allahya. Miki. Albarka. Yakare ki baga shirin Yannajiriy
@ibrahimsalisumahmud58964 жыл бұрын
Thank you Mrs Naja'atu Muhammad
@mammansanata13184 жыл бұрын
Allah ya Isah wlh, Wlh Baku da adalci Shugabannin africa ta yamma kuma wlh kusani Sai Allah s, w a. Ya saka mana wlh, Ni bana Nigeria INA Uganda. Amma narantse da Allah Tunda akafara issues din corona Basu kulle mutane gabadaya ba, saboda tausayi da San junansu, 1. A Uganda muna fita 5am, zuwa 7pm. Amma wai ace a Nigeria Ku kulle mutane tun safe har dare babu inda zasu, kuma kun hanasu abinda zasuci acikinsu waiyazubillah haba wannan wane irin Dabbancine Da kidahumanci, sam babu tinani a wannan abun. kuma wlh kusani Sai Allah ya saka mana tin daga nan gidan duniya. Ku kunaci kuma sha duk daga lalitar mu. Amma kunce yan uwanmu talakawa musamman yan kasuwane kunce musu Su zauna agida. Bakomai ni wlh nama rasa wacce irin addu'a zanyi muku...ta Laanta! Kawai mun barku da Allah, Allah kagani abinda sukai mana Allah kasaka mana tunda SUNFI KARFINMU MUN KAWOMA KUKANMU KAINE ALLAH KAYI MANA SAKAYYA, AMIN!! {(Mamman sanata Gama)} {9/5/2020.Allahumma jiddua'anah.}
@aminukeanuwess30934 жыл бұрын
Gaskiya ne mama allah ya Kara lafiya da nisan kwana😍😍 Ina yinka faruk allah ya saka da alkhairi
@amenamen20894 жыл бұрын
Mash allah walahi kifadi GASKIYA allah yakariki
@abbassanikerau36664 жыл бұрын
Allah yayi miki Albarka, MACE MAI KAMAR MAZA KWARI KE BABU, KAI KINA DA KWARIN MA, muna godiya
@surajomaikudimuhammedsuraj4364 жыл бұрын
Fatan alkhairi agareki mama Kuna sanata insha Allah
@MARWAGUIDE4 жыл бұрын
Kinyi gaskia hajiya Rashin gyara asibitoti da daukan kwararrun health practitioner na daga cikin babban matsalar da zata iya kara yaduwar ciwon.. Ney da wasu friends dina graduate nurses ni with first class and 2nd class upper degree kuma munyi one year internship with various Federal hospitals ( personally i was the best intern nurse at FMC jalingo april, 2019) and mungama one year national service namu but har yanxun gomnati bata damu da bamu aiki ba... Yanxun dayawa daga cikinmu businesses mukiyi kawai mu biya bukatunmu and kuma majority of us are planning to write IELTS exams mutafi turai aiki kawai!!
@moona12464 жыл бұрын
Wlh wannan matar akoy fadan gaskiya wlh lnnasonta Allah yassaka mekki da alhiri
@FarinwataTV4 жыл бұрын
Ameen
@abubakarmusa344 жыл бұрын
Allah ya taimaka
@abdulabdullahi68664 жыл бұрын
Allah ya saka maki da alkhairi
@oluwaseyiolawale63534 жыл бұрын
👍👍
@devnax4 жыл бұрын
Pls always practice long -distance in your studio
@FarinwataTV4 жыл бұрын
Mun gode mohammed naseer
@moona12464 жыл бұрын
Najenjenamaiki wlh
@Dejabs4 жыл бұрын
kema akwai abin da baki saniba game da azzaluman kasarnan
@solomoniliya95844 жыл бұрын
Sai ka fadi muji.
@balazagi13234 жыл бұрын
Hajiya Allah yasaka maki da alkhairi.
@FarinwataTV4 жыл бұрын
Ameen
@sanilawal38804 жыл бұрын
Muryarki akwai dadi wallahi. Ina jin dadi sosai, in naji murya mai zaQi.
@b.ystoreventures4 жыл бұрын
Kina da alfarman sanar da shugaban kasa halin da ske ciki don neman samun mafuta,amma bakiyiba sai mutum yabada shawara sannan yayi babatu ko surutu, kede you're just creatics
@aminukeanuwess30934 жыл бұрын
Shi shugaban kasa yana ansar shawara ne?
@balazagi13234 жыл бұрын
To kai Bashir saad bakadai fahimci maganar Hajiya ba. Fadin gaskiyar shine babatu ko surutu. Pls karika saurare da kunnan basira kafin kayi comment.