Alhamdulillah May Almighty Allah bless our malam for telling the truth,l really appreciate that
@abdullahiyusuf5132Ай бұрын
Allah ya isa wa malam
@AaMm-ry1sh7 ай бұрын
Masha Allah jazakallahukair malam
@user-ec6nt9ek7s Жыл бұрын
Allah sarki hassada zouwa gaaa sheikh Muhammad kabirou harouna Gombe 😢
@nanahamza-kg9ui6 ай бұрын
❤❤gaskiyamalambarkaku
@AminuHashimugandi-dq2zf Жыл бұрын
Sakallahu bikhairi
@user-ci4hj3np8d6 ай бұрын
Gaskiya muji tsoran allah wannan ba halinmutanankirkibace-dan allah mukiyaye
@murtalamuhammad2828 Жыл бұрын
Kai wanda kahada wannan hoto ina jimaka tsoron zama Annamimi kaji tsoron Allah bai ambaci wani malamiba.
@AbdoulNasserSaadou Жыл бұрын
Dan allah malan ina da tambaya waye kururu
@abdullahiyusuf5132Ай бұрын
Wai waya ce dasu malam yake magana ne
@yusufadam6036 Жыл бұрын
Kuji tsoron Allah,shi malam yace ba da kowa yake ba,karatu yake yi daga hadisai kukuma gashi kuna aikata abin da ya hana, kuna sa hoton mutane saboda son ranku
@SuperAbumuslim Жыл бұрын
Irin kune masu gwara kan malamai da almajiransu. Wa yace maka da malamai.Kabiru yake ko Mal.Idris.kaji tsoran Allah ka daina Irin wannan halin
@ahmaduabdullahikura Жыл бұрын
Raddi zuwaga Malaman Nigeria, idon ,Dan Allah kuke wa,Aziz, too, ga shawara. Duk, lokacinda kaji Wani malami yayi kuskure wajen wa,Aziz ko wata magana yayi kuskure, too! Ba,a manbari zaka hauba kafara aiba ntashiba, ko wata media. A,a, matsayinka na Mai,ilmin , zakayi hikima Sami numban wayansa, kakirashi kace ,Mai malam . Wurikaza da kayi magana akai, akwai kuskure. Shikuma Wanda anka kira sai ya kwantadda hankalinshi , ya saurari bayani. Inko bahakaba wannan Rigima da kuka dauko, ko wane malami, inji Wani daga Wani bangare yayi kuskure Yana Alla,Allah gari yawaye , Yatafi masallaci ko wata majallisi ya,aibanta wannan malaminnan da yayikuskuren. Too , malamai kuyi hankali . Karkuzo ku jefa JAMA,a cikin fitina .