Daman ai malamai sun gargadi talakawa wajen zabar Abba to dayake yaran wan nan lokacin musamman mata basa yadda da maganar manyan malamai basa yarda da nasiha ai siyasar daukar fansa Abba yake yi amma saboda jahillai ne mutanen mu wadansu agurinsu hakan shine daidai dubi yadda suka hargitsa jaharmu ko shekara ɗaya basu yi ba yazo ya hargitsa Kano saboda Takamarsu sunada dukiya idan jahar tadawo kamar zamfara sesu kwashe iyalansu sukoma kasashen turawa subar talakawa a masifa Allah ka karya siyasar Nigeria shekara 20 da 5,babu wani cigaba se masifu munana dasuka haifar acikin kasar mu
@al-furqanwalhudatv6 күн бұрын
ihmm Yan nigeria sai hakuri
@ahmadabufllah97526 күн бұрын
Wllh Allah masifar da ganduje yasamuchi Allah yayiyawa da ita😢😢ban da sanrai Wllh Allah sai da muka kai sgekara 2 bawuta nefa sai yanxu gahana albashi inanbaki arage sai kiwata 2ba salary 😢
@alaramaabdoulazizioumartah66586 күн бұрын
Allah ya sakama da alhairi malam
@Sirnajjashi6 күн бұрын
Ai ba zai saurara ba. Shi fa kwankwaso ne kawai zai iya hanashi koh ya sakashi., Allah ya kawo mana zaman lafiya a kano da Nigeria baki daya.
@alibaba93825 күн бұрын
Kwarai kuwa, sai kace kwankwaso ALLAAH zai tambaya yadda yayi mulki.
@malamgumel35475 күн бұрын
Jazakallahu Khairan Malam ka fadi gaskiya kuma wannan shine Jihadin da ya fi ko wanne girma fada wa masu mulki gaskiya Ya kamata ma duk a cire su a sa wani Indifenda dan ba ruwanmu don kashe wannan fitina
@MaryamZubairAbdullahi6 күн бұрын
MU YAWAITA SALATI GA ANNABI MUHAMMAD SAW❤
@nuraauta72685 күн бұрын
S A W❤
@LawaliTOROGao-sq2tz6 күн бұрын
Masha'allah Allah ya saka da alhairi
@mamanaliyu22736 күн бұрын
Allah yakawo zaman lfy a kano Allahumma ameen
@YusifZakariyya2 күн бұрын
Fatan alkahri malam Allah yasakamaka dagidan AL jannah
@user-ve4uu8gr7z4 күн бұрын
Allah Saka maka da mafificin allhairinsa Amin. Allah kawo Muna dauki Ya sa a warware wanna matsala ba tare da zubar da jinin kowa ba amin
@AshiruAdamu-lz1wl6 күн бұрын
Allah ya saka malam
@sheikhsaliso27856 күн бұрын
جزاك الله خيرا ياشيخ
@lamidoyola88766 күн бұрын
Mal Allah ya Saka DA Alkhair
@maajaenengineering4 күн бұрын
Gaskia mlm ina Jaen, babu wani hayan yan daba, kuma fadan jaen bashi da alaka da masarauta wallahi dan ni a tsakkiyar su nake.
@user-ie8hx7hn9t6 күн бұрын
🎉😢👍👍👍👍
@muhammadmusa31376 күн бұрын
Abba nan dama mugun wawane bai ma dace da governor ba😢
@user-lr7jv5rz2z6 күн бұрын
Allahumma Amin 😢
@musrajbakoshuaibu59566 күн бұрын
Ameen ya hayyu ya qayyum
@sunusimohammed10635 күн бұрын
Ina san bibiyarka, ina jin dadin fashin bakin ka. Amma kana sa son zuciya a duk abin da ya shafi Kwankwaso, Abba ko sarki Sanusi. Don Allah ka cire duk wani gilli a zuciyar ka, ka lizimci adalci. Idan ka duba matsalloin dake faruwa, ana amfani da wasu wawayen cikin mu don a durkusar damu yan arewa ne. Bawai don a muzgunawa sarki bane, ko kwankwaso, a a, they just want to create disputes and disunity, that is their motive, same is happening in zamfara, Sokoto and Katisina. As a governor you can't control your security personel but rather they'll be used against you. But there you are trying to buyout their hidden notice agenda. Ku da muke ganin ku a matsayin jgorori.... Don Allah a gyara. i was very pleased on your analysis on the northern ulama'a that were arguably being sponsored.......
@abubakarwando26425 күн бұрын
Masha Allah. Mallam
@user-tw6dw9br8v6 күн бұрын
Allah yasawake yafahimtarda mu gaskiya
@yakubumuhammad64606 күн бұрын
Allah ya sakawa Malam da wannan Naseeha..
@bachirbachir-tu8fbNiger6 күн бұрын
امين
@user-ie8hx7hn9t6 күн бұрын
🎉🎉🎉🎉🎉
@Amadounouhnou6 күн бұрын
جزاكم الله خير الجزاء
@junaidmuhammad53236 күн бұрын
Su wadannan maiyasa alokacin da Ganduje Yana nashi tabargazar basuyi maganaba saiyanzu ya cireshi kawai bawata magana yacire waccam yasa nashi muma yanzu munsa namu
@jamiluabdullahiadamu98296 күн бұрын
Kafin ince komai ina neman amsarka dan son rai don kai ba malami bane in har malamine kai bai dace ace ka dau sashina,tam bayata anan itace waye tsohon sarki naji kana ambatan tsohon sarki? Kaga zargin da ake muku na karbar rashawa dan danne gaskiya ta tabbata,sabo lokacin gandujiya kotu ta hanashi tsige (mallam sanusi lamido)amma yai mir sisi da hukunci mai shari'a mai yasa alokacin bakoce komai ba sai wannan lokacin kuke da bakin magana saboda an baku rashawa ku ince kuna neman kujerar zama agwamnatin tarayya,ko kaima bayara benne?kasani aminu tsau rayine ya kawoshi wanda ya azashi bisa kujerar kano yasan cewa badan kano bane dan ko gine yasane don yai am fani dashi wajen cimma buri amma Rabbul'izzati,ya karyasu shine kuke neman raina mana hankali,kasani mu ba jahilai bane kuma ba gida dawa bane dan haka in kun shiraya mun shirya dan halak ka fasa barin amana tsoro. Kuma ka daina rara gife kafito kayi siyasarka sak kadaina zagin kwankwaso ko Abba, Kima duk wanda yace mana kule to mu tuni mun shirya.ma yaw daran banza ma yau daran wufi.kuma ku sani karya fure take bata ya ya,Nasan ka sani Allah bai bawa azzalumi nasara.
@mammasanimammasani44096 күн бұрын
Gaskiyar Abu Aïcha kana nuna kabilanci Akan masaurtar kano kafi san aminu ado Akan Abba yasuf
@ahmadabufllah97526 күн бұрын
Shida abu aisha dan gandujiyane shiyasa
@muhammadkabir11465 күн бұрын
Hassada ka kewa sarki Sunusi kaf dangin ku ba bu kamar sa wallahi ka bata rawar ka da tsalle
@yusufhussaini77055 күн бұрын
To yallabai, meye na hassada, mallam nasiha yayi ga dukkan bangare. Allah yayi mana mafita ya shiryar damu baki daya.