Dan allah masu neman number na atta sujiramu zamusa a comment section
Пікірлер: 38
@muwafaqumar1143Күн бұрын
Atta hwaqo. Hatsabibin Dan tauri, muna yara munsha kallon wasarsa. Komai girman karfe sai ya kare. Yaransa basa yankuwa. I could remember akwai wata shekara yarinyar sa ta taso daga primary aka daukota akata yankata kuma bata yankuba. I know this man for the past 25years.
@jaafarcommando97583 күн бұрын
Alhaji Atta Bamaguje. (Atta Faƙo).
@ZakariIsmaila-bh3hy13 сағат бұрын
❤❤ina da bukata magani alhaji atta❤❤❤🎉
@SAaduAliyu-zg7mh11 сағат бұрын
Yanzu mai irin wnnn shekarun ace baya Sallah koda yake ba a yanke kauna Allah mai gafarane ga bayisa Allah yabaka ikon tubah na gsky kuma Allah yabamu ikon gamawa da Duniya lpy alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam
@McFulani19 сағат бұрын
Allah ya shirye mu, wannan asara har ina
@muwafaqumar1143Күн бұрын
The man is very honest. Lokacin yana duba gari, idan dabba tayima barna sai ya kamota.
@aliyuadam9849Күн бұрын
DAN ASARA KENAN WAI MAKKA YANA KALLO ANA SALLAH😢😢😢😢😢😢
@muwafaqumar114317 сағат бұрын
Atta hwaqo na bawa guza mai zan zana
@aliyuadam9849Күн бұрын
Lallai anyi asarar rayuwa anan gaskiya😢😢😢
@rilwanuabubakar594Күн бұрын
Faduwan Gaba Asaran Namiji, Kowa Ya Tuba Dun Wuya Ba Lada
@auwalharuna47492 күн бұрын
Slm daga garin lagos 😅🎉
@Fanda23 күн бұрын
Tsufa yayi gardama.
@major92923 күн бұрын
Irin wadannan maguzawan ne idan ka hadu da marasa imani suke rikida suna kashe maharba
@iPHONE-hm7kg3 күн бұрын
Ehkon allh
@major92923 күн бұрын
Lalle kuwa shaidan baya jifan shaidan....
@musamustapha51673 күн бұрын
Don allah shi wannan bawan allah awane gari ya ke dazama
@DAWAHAUSATV3 күн бұрын
Zamfara
@Rabiu019014 сағат бұрын
Anka Local Government, Zamfara State.
@NafiuAbdullahi-mx6sj2 күн бұрын
Kai Dan Jarida Kachika Tsoro Haba
@mohammedlawal37212 күн бұрын
😂 wallahi yaban dariya Wai can inda suke jefe jefensu
@AuwaluMuhammad-zn7voКүн бұрын
Alabuda maidawa
@user-oy2bm6wy5z22 сағат бұрын
Mai yasa baka kawo taimako a garinku
@user-tv2mq6qr5g2 күн бұрын
shedani bayajifar shedan
@muwafaqumar1143Күн бұрын
Bari infada muku yaransa Na Kano Sufyanu Kulli Kwabe etc
@muwafaqumar1143Күн бұрын
Akwai sanda zakaran mutumin nan yasha wasu ruwa agidansa ya kasa yankuwa😅
@MustafaMuhammadAdam2 күн бұрын
Dan Allah zan samu number shi
@FannaShirem2 күн бұрын
Allha yasa kanada rabo
@user-ft4bm4pk6iКүн бұрын
Ameen
@hamzaisa973713 сағат бұрын
Toh yakamu Bello Turji Mana 😂😂
@muwafaqumar1143Күн бұрын
Duk abinda mutumin ke faɗa kaɗan ne fa. Da kunsanshi da zakusan hatsabibi ne😂 baida tsoro ko alama.
@aliyuadam9849Күн бұрын
To yatafi ga kidnappers nan suna kone mutane
@jibrinkanta472Күн бұрын
😂😂😂😂😂
@mhmd-rc9bz3 күн бұрын
Hhhh😂
@muwafaqumar1143Күн бұрын
Atta hwaqo yake fa. Hwaqo baka haki 😂
@hashimusani37552 күн бұрын
Kaji tsohon banza waishi harganin yake yayi abin gwaninta,to idan kai wanine miyasa ake rabaku da gidajenku a jahar zamfara to kakashesu mana wawan Tsoho.
@AliBross-ju8iyКүн бұрын
Amma Kai jahiline babba
@hashimusani375521 сағат бұрын
Au to daman gayama nayi ni mai ilimine magoyi bayan shirka