Masu ababen hawa a birnin Maiduguri na jihar Borno a Najeriya sun bayyana yadda gadar sama ta farko a birnin za ta kawo saukin cunkoson da ake samu a wasu lokuta a birnin.
Пікірлер: 2
@masterbey20232 жыл бұрын
Allah ya Qara temaka governor baba gana zulun ameen 👍