Jaruma Mansura Isah ta yi ƙarin bayani kan labarin da ta bayar wanda Hisbah ta nemi ta janye
Пікірлер: 74
@zubaidahsalihu621123 күн бұрын
keep trying dear God is by your side never mind them truth is bitter Allah ya Taya ki jagoran ci
@abdulazeezibrahim180125 күн бұрын
Wallahi nafi yarda da malam, kuma nayi imani idan gaskiya ta fada malam bazaiyi bari a karyata maganar taba,
@UmmulAyman-gw8fh15 күн бұрын
Allah sarki Allah ya biyaki Wlh Kuma ko gobe kiga abin da zai cutar da mu ki fada mana
@mustaphaabubakar548915 күн бұрын
kiji mansurah kima daina wani natsuwa game da ,wayannan yansiyasa ,wayansu daga cikin suna sa Toronto Allah
@HauwauBello-zm8gi26 күн бұрын
Allah yayimaki Albarka fita butunsu anty mansura daman ae kasanar nan Alfarmaci kawai kija bakinki kiyi shiru idan kinga abu in zaki iya taimakawa ki taimaka in babu hali kyalisu allah yama zuriar ki Albarka anty mansura
@bilkisumusbahu526815 күн бұрын
Allah yamiki jagora
@user-ne9ch4um6b25 күн бұрын
Keep doing the good work Mansura. God knows you better. Har yaushe zama daina boya zunubi. Shin da gaskiya mun tasorun Allah? Wandana abubuwa na farawuwa, amma sai yan kashin dangalin akaiyi da ruwana mutune. Never stop saying the right thing and truth it will help others. Be encouraged Mansura❤
@abubakarlubabatu128223 күн бұрын
Himmmm Nigeria kaina
@user-xr6wb9yo2w25 күн бұрын
Laifinki daya, yadda kika fitar da labarin. Masalar mu mun zama mutanen da komi ke faruwa munason su yada shi ta social media. Wannan abun laifi ne da yakamata ki boyeshi, ki samu mahukunta ki fadamusu ta sirri. Babu kyau a dinga terere da abunda bai dace ba. Ina baki shawara nan gaba irin wannan, ke dena yadawa, don zaki iya samun zunubi ma ta fadan. Allah ya datar damu
@user-ne9ch4um6b25 күн бұрын
This is not true! Parents have to know how to care for their children. Social media is also a place to bring awareness and educate people.
@MamanAreefAyusha-gn6mk23 күн бұрын
Ai yanzu mutane basajin tsoron Allah ubangiji yabaki sukuma yashiryesu muma yashirya mana Zuri,a Baki daya
@mumabdul714523 күн бұрын
Alhamdulillah mudai iyaye mungode sosai da tunatar damu da kikayi akan tarbiyyan yaranmu mun gode sosai😢
@AUWALUMARBALA-yh7dk22 күн бұрын
K'arshen Zamani kenan Jahilai ke Fatawa su b'ata su b'atar,Mutuncin Mutane Abune Mai tsada Amma A yau yazama Araha,Shari'ah CE Gatanmu ,Rashin Shari'a yasaka kowa zai fad'i Abun data dama ya kwana Lafiya
@tukurbaguduambursa254523 күн бұрын
Hajiya mansura kinmanta lamarin duniya damben duhu ne? ai duk wanda ya sa ki na sa baki shi ne za a doka! don haka duk abinda za ki yi don Allah go ahead kiyi kawai Allah zai zamomiki gata!
Wallahi maganar ki gaskiya ce anayin yafi haka hmm Allah dai ya karemana zuriyar mu
@aishazanna601725 күн бұрын
Gaskiya irin abubuwan nan Suna faruwa acikin al umma.nida kaina na kama yara acikin gidana,Kuma najawo hankulan iyayensu.sun dau mataki sosai
@FiddausiAbdurrashid26 күн бұрын
Allah sarki wllh gaskiya tana da walan fada akasar mu mudai iyaye fatanmu Allah ya shirya mana zuria Allah yaka re mana Al aurar su a duk inda suka shiga Dan karamcin shugaba alaihassalatu wassalam
@YOBEADDAAWAHTV-dz8ys25 күн бұрын
Allah yana tare dakee ,don Allah kikeyi badon mutum ba .
@Sam-kamba25 күн бұрын
Ga alama tana da gaskiya sosai, but da akwai wasu abu( labarai) da bai kamata a bari su fita al'umma su ji ba saboda za su iya tayar da hankalin alumma fiye da yadda ake zato, allah ya kara shirya alummar annabi Muhammad (SAW).
@enochgyeni147825 күн бұрын
Akwai Allah negeria sai hakuri
@youssoufadamou295824 күн бұрын
Allah yasa mudace ❤
@user-mu9vv1lj4f25 күн бұрын
Allah sarki kasarmu Wlh nayarda damaganar Mlm Jafar Allah yajikansa dayace duk wanda akahalitta a Nigerai anjarbashi, Ya Allah ka kawomana dauki akasar mu badan halin muba
@aishausmangaiya516025 күн бұрын
Don't mind them my aunty, Allah yakara miki lafiya Allah yasaka miki da alkhairi yakara kareki, su kuma Allah yaganar dasu
@oumarououmoulhair25 күн бұрын
Gaskia Mansura Issa laifin ki guda da kika yada wanan bayanin bai kamata ki yadaba domin wanan aboun kounya ne kamata yayi ayi bincike a cikin sirri.
@zainabhassan872425 күн бұрын
Gaskiya ne maman iman ❤❤
@MUSAHALLIRUABDULLAHIABDU-ob5bf26 күн бұрын
Maji magani dake dasu waye Mai gaskiya da bayaninki da hisba Anyi hannun riga
@ishqmar26 күн бұрын
Allah ya kyauta. Gaskiya ya zama masifa a Kasar mu
@BinMuhammad-ri8qw26 күн бұрын
Gsky ne mansura amma dai maganarta abin dubawa ce
@Hagee126 күн бұрын
Walh kuwa ai walh duk wanda yakeso gamawa lpy toh yakiyaye shiga gwamnati ta Nigeria Sbd duk yadda kakai wata rana zasu iya chanjaka
@mukhtarumar122826 күн бұрын
allahu yatemaki gaskiya aduk halin wuya
@alaramaabdoulazizioumartah665825 күн бұрын
Allah ya isa sakanimmu dake da wannan karya da kikayi kika sa mutane cikin damuwa akan karya
@user-fx4er7gb2u25 күн бұрын
To Allah ya bayyana gaskiya
@amkatmas253226 күн бұрын
HMM. NIGERIA KENAN. DAGA GYARA KAYANKA SAI YA ZAMA SAUKE MURABA. HAJIYA KIYI HAKURI. SUFA DUK WATA RUFA-RUFA DASUKE ITACE KARE MUTUNCIN MAKARANTAR DA MA'AIKATAR ILIMI. WULLAHI UWAYE KU KULA DA YAYANKU. ALLAH YA KYAUTA
@user-qu3cj6xm2t26 күн бұрын
Wlh maganar Mansura gaskiya ce
@DjOtaTvLyrics26 күн бұрын
Allah yakara lpy hajiyar mu
@user-gv7fj5op6r25 күн бұрын
Wlh karya take
@halimaabubakar225225 күн бұрын
Hmmm Allah yana tare dake
@hauwakhalil387525 күн бұрын
Wlhi siyasa ce ta shigo
@AuwalpepeTV25 күн бұрын
Allah yasa mudace
@fiddausiahmed394926 күн бұрын
ALLAH YASA MUDACE
@MoussaMahamed-dl7xd26 күн бұрын
Ameen fidausi
@AminAmin-iy3sn25 күн бұрын
Fadar gaskiya a wannan lokachin sai a hankali
@prettyhafsattv291526 күн бұрын
Fadar gaskiya a yanzu acikin kasarmu sai ya zamewa mutum balai Allah ka kare yaranmu😢😢
@user-mu9vv1lj4f25 күн бұрын
Ameen ya Allah, Wlh Nigerai him muna bukatar addua sosai musamman mu iyaye dolemudage akanyayanmu, Allah yasa mudace 😊
@nasirabubakar165826 күн бұрын
Mufa muna bayan daurawa wlh
@Houssaiui26 күн бұрын
👍
@user-qf7ry8up5z25 күн бұрын
Allah ya shirya mana yaranmu bisa sunna ke kuma Allah yasaka miki da alkhairi
@user-qm4lk9wb7h25 күн бұрын
😢😢😢😢😢
@ismailaadamushitu897025 күн бұрын
Makaryaciya kawai
@Alialmou15 күн бұрын
Kita hakuri
@fivestar254125 күн бұрын
Adunga yin bincike kafun ayi magana akan abu bawai kawai afuto social media afadiabu ba
@badamasibadamasi231725 күн бұрын
Karya ta kiyi taki tsayawa agidan muji zata hada masifa akano
@laifihanjine142826 күн бұрын
neman suna kawai
@user-mu9vv1lj4f25 күн бұрын
Wlh kwara ita ta nama tahanya fadakar damutane wasu kuma tahanyar lalata tarbiya sukenemannasu sunan, Wlh bawakanmu adalci duk abinda mudum yaibatsiraba Allah ya sa mu dace
@anasabubakar670225 күн бұрын
To kije ki nunawa mutane yaran da ki ga wani wanda aka lalata
@abubakarmuhd529626 күн бұрын
Karya ne
@user-mu9vv1lj4f25 күн бұрын
Him
@sulaimanshehu502525 күн бұрын
Zakiyi wa kotu cikakken bayani
@user-mu9vv1lj4f25 күн бұрын
Sabidamai?
@sulaimanshehu502525 күн бұрын
@@user-mu9vv1lj4f Sabida taki janye karyar da tayi
@user-ir9fx2lw7l25 күн бұрын
Astagfrullah
@NassirAli-dc1st25 күн бұрын
Durin uwarki
@user-pu9dv4wq3d26 күн бұрын
واوايا
@alaramaabdoulazizioumartah665825 күн бұрын
Allah ya chirke'ki komai mutun yaggayi to Allah zai basa labari kina karya masayin'ki na uwar yara sakanin'ki da allah mi yahhana kiyi musali da yar'ki ko bakida diyane
@bilkisumusa838616 күн бұрын
gaskiya tanada wuyan fade awannan duniyar ubangiji ka dada zama gatanmu ka shirya mana zuria