Mude babu abunda zamuce ga malamai namu sede Allah ya saka musu da mafificin alkhairi ya kuma karesu ya kara musu hakari muma kuma ya karemu da dukkannin wanda baijiba bai gani ba Amin ya Allah
@MaryamMuhammad-tc7zvАй бұрын
Masha Allah Allah ya Kara sutura mallam
@abubakarmuhammad7005Ай бұрын
ALLAH ya sawwaqa, ya kawomana Sauqi
@yakubumuhammad-mainaАй бұрын
Malamai suji tsoron Allah su fadawa shuwagabanni gaskiya kamar yadda akayi amfani dasu ta hanyan addini aka yaudari al'umma. Hakki na farko shine samar da tsaro dakuma zaman lafiya. Maganan tallafi da aka cire ai ko amurka tana bada tallafi
@ahmedusman9338Ай бұрын
ALLah Ya sa ya fito ya janyo wani Malami daga mimbarin, in ya haifu. Zai gane musulunchi ba addinin 'yan iska ba ne, illa addinin yana yin seti ma haihuwar shegu, arna.
@haliphashehuАй бұрын
Allah yahuci zuciyar malam mu.
@sayyadidanalmajiriАй бұрын
ALLAH kar ka kamamu da laifin da wawayen cikin mu suka aikata yah-hayyu-yah-qayyumu 🤲
@MaryamMuhammad-tc7zvАй бұрын
Amin
@bachirbachir-tu8fbNigerАй бұрын
جزاك الله خيرا 💞
@SaudatAbdullahAbdullahАй бұрын
Inshallah zanga-zanga ba fashi sbd ko ba,ayitaba bamu da zaman lfy, raban dan Nijeriya da zaman lpy tun shekaru 24 da suka wuce . Lallai mun manta da meye zaman lafiya mu zamu futone saboda neman yanci da kauda zalumci dan haka ya rage naku idan zakuzo ayidaku hanya abude take kuma zai nuna cewa kuna tare da talakawa ba shuwagabanni ba.
@Speedyvampir2Ай бұрын
Daurin aure ba Sai mallami ba mallam. Kuma Abu Salma ba zagin mallamai ya yi ba. Ya yi magana cikin balagha ne ba wai ya na nufin abin da ya fada ba.
@mamansadik3821Ай бұрын
Gyalesu mallam marasa kunya da tarbiya,suna manta tauhidi ne kawai ko mallamai sunce azabi tinibu kobasuce ba Allah yariga ya rubuta tinibu ne shugavan kasa ko anaso koba'aso , Allah yashiryamu gabadaya.
@SaudatAbdullahAbdullahАй бұрын
Wlh yanada tarbiyya shi da yace ajawo malami dg mimbari, ana neman suturar malamai idan sun kasance masu adalci da storan Allah, amma ku da kuka sai da mutumcin jama,ar ku sbd ku gyara miyar gidan ku. Ba wani kokari da sukeyi idan da sunayi shine sufuto ahadu akawo canji, yanzu misali mu kalli mlm zakzaky karara kowa yasan ya barranta dasu, kuma baitaba kiran almajiran sa da suze suyi zabeba sbd me ? Sbd kullum yana nuna musu cewa wannan azzalumar gwamnati ce kuma ba akan tafarkin Allah suke ba.
@ahmedusman9338Ай бұрын
Saudat , ki sake tunani. Kuyi abinda kuka shirya amma babu wani Malami ko Musulmin Kirki da zai hada kai da ku. Da kin yi nazarin halin al'uma da addinin su. Da kin kama bakinki.