Gaskiya dukda bansan sunankiba wllh wllh kinyimin daidai ubangiji Allah yasakamiki da alkairi a fadamata gaskiya
@umarsabo244914 күн бұрын
Yes
@user-xi4cg5mz2x12 күн бұрын
Mahawoka cïyasai haba Hajiya ta kirabu da ita hassada ce Hadiza Allah ya karamiki dokaka kika kika lai yar wahala Allah ya ƙare ƙi Hadiza Aliyu Gabon ❤❤❤fatan Alheri inayiki anti ta ❤❤❤
@hauwaisahsalihu458713 күн бұрын
Wallahi kuwa giwar mata i am with you this is too much
@karimaaboubakar499514 күн бұрын
Laifi su ne wallahy inda ba su amsawa da ta dena tambaya su😅
@user-ms7yj6jl4z11 күн бұрын
Wawiyya yar hassada
@mauludkabiru750414 күн бұрын
Wamin sharrin hasidin iza hasadan🙏Kibada sunanki zamu tura agayyaceki
@teemahabdulssalam602014 күн бұрын
Wlhy giwar mata kinfadi gaskiya baikamata tana bincike akan mutane
@pluvrich_pluv546614 күн бұрын
Kai giwar mata 😂😂😂 easy easy. Gaskiya ne abunda hadiza Gabon takeyi babu kyau wlh😢😢 tana wuce gona da iri wlh
@ShaawanatuSani-xj4wr14 күн бұрын
Giwar mata kina burgeni wallahi kinafadin gaskiya
@AishaAuwal-o1e12 күн бұрын
Dallacan malama matsa !! Tunda bake aka tambayaba
@OBO.0026 күн бұрын
Haba gabon wannan maganganun damatannan takeyi shine Abunda nakeso mutane sugane bayanda za’ace fitina tana kwance ana taso ta dan Allah ya tsine ma mai tada fitina tana kwance kuma wallahi kituba zuwa ga Allah dan wannan ba tarbiyyan da iyayenmu da kakanninmu suka koya mana bah Allah yasa kigane
Gaskiya Kam Bai dace a dinga tambayar mutum personal life din shi ba
@user-lt9dn6kv1c14 күн бұрын
Wlh ba hadasa bace giwar mata gsky take fadi
@jebrenlaz703411 күн бұрын
Gaskiya ne Gw mt👍
@user-tx6xq7ut5d10 күн бұрын
Kai Allah ya yimaki rahama ba yar wahala Baci ja irah yar bala ja u
@SulaimanIsmail-nv8pg13 күн бұрын
Gaskiya hadixa gabon bata kyautawa tambayoyin sunyi yawa
@ayshayahyadahiru11955 күн бұрын
Kar ku manta talk show din nan fa ba live ake nunawa ba editing ake yi kafin a Dora duk abinda mutum baiso ya fito Yana da damar yace a cire, Kuma ba cewa tayi dole sai sunyi magana ba ra'ayinsu ne ya kawo su Kuma suna so a sani ne idan basa so ai ba zasu amshi gayyaratar ba. Hadiza ki cigaba da Abinki Ni kam Ina bayanki Wanda Bai son tambaya Kar ,yazo show din Nara,,,,
@YounoussiAissatou14 күн бұрын
Gaskiya magana nima haushi abin yake bani
@ZainabAminu-tq6zd13 күн бұрын
Ni Ina ganin laifin su ne dole ne inta gayyaci mutum ya je?
@fadimatuyahaya183212 күн бұрын
Yes na ga hirar harda dan small Director nan abun yayi kyau. But ita din kamar tonon asiri takeyi gaskia,and ba kyau gaskia.Bata basu amsa mai kyau sai tace lokaci ne. 😂😂😂giwar mata wallahi raina su tayi don ta samu dama
@aminamuhbukar12 күн бұрын
Wannan gaskiya ne Hajiya, wallahi tunan asiri bashi da kyau, kuma bincike yayi haramun ne
@user-gj6vx5ew2u5 күн бұрын
To miye laifin hadiza gabon amsar nan fa ba dole bane
@usman_fodio11 күн бұрын
😂 To wayace miki ana gayyatar mahaukata irinki
@FatimaAbubakar-hg4jd4 күн бұрын
🙃😂
@MaryamMusa-rc7nh11 күн бұрын
Gaskiya ne wlh giwar mata
@user-lt9dn6kv1c14 күн бұрын
Gsky kam hadiza baki kyautawa abinda take yi.
@surajitabalak656910 күн бұрын
❤❤❤❤❤
@fatimaalhajiidikofamataidi160811 күн бұрын
UHHHMM
@aminaabdou323213 күн бұрын
Gaskiya
@husnerhtmuhdb644612 күн бұрын
Wannan gaskiya ne
@MuhammadGaladima-fm7vm12 күн бұрын
Giwar mata tafadi gaskiya
@Zeenatabubakar9 күн бұрын
Wai to dole ta musu sai sunzo ko kuma bindiga ta rike tace ansa ko ta kashe su wlh kiji tsoron Allah kowa yayi ta kansa rayuwar nan kamar bazamu mutu ba sai mu daina ganin laifinmu mu koma nawasu hmmmmmm😢